Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

yemen

  • Yemen : Bangarorin Da Ke Rikici Sun Amunce Da Tsagaita Wuta

    Yemen : Bangarorin Da Ke Rikici Sun Amunce Da Tsagaita Wuta

    Mar 24, 2016 00:22

    MDD ta sanar cewa bangarori da ke rikici a kasar Yemen sun amince su tsagaita wuta a ranar 10 ga watan Afrilu mai shirin kamawa.

  • Jiragen Saman Yakin Masarautar Saudiyya Suna Ci Gaba Da Kai Hare-Hare Kan Kasar Yamen

    Jiragen Saman Yakin Masarautar Saudiyya Suna Ci Gaba Da Kai Hare-Hare Kan Kasar Yamen

    Mar 23, 2016 11:03

    Jiragen saman yakin masarautar Saudiyya suna ci gaba da kai hare-haren wuce gona da iri kan kasar Yamen.

  • Sojojin Gwamnatin Yamen Sun Halaka Sojojin Hayar Masarautar Saudiyya Fiye Da 80

    Sojojin Gwamnatin Yamen Sun Halaka Sojojin Hayar Masarautar Saudiyya Fiye Da 80

    Mar 20, 2016 22:44

    A wani harin kwanton bauna da sojojin gwamnatin Yamen da mayakan sa-kai suka kai kan sojojin hayar masarautar Saudiyya a lardin Ta'az sun yi nasarar halaka sojojin hayar fiye da 80.

  • Saudiya ta tsananta kai hari kan gidajen fararen hula a kasar Yemen

    Saudiya ta tsananta kai hari kan gidajen fararen hula a kasar Yemen

    Mar 18, 2016 01:52

    Jiragen yakin kawancen Saudiya na ci gaba da lugudar wuta kan gidajen fararen hula a yankunan tsakiya da kuma kudancin kasar

  • Sojojin Kasar Yamen Sun Kame Sojojin Hayar Masarautar Saudiyya Masu Yawa

    Sojojin Kasar Yamen Sun Kame Sojojin Hayar Masarautar Saudiyya Masu Yawa

    Mar 17, 2016 02:16

    Sojojin gwamnatin Yamen da dakarun kungiyar Ansarullahi ta mabiya Huthi sun yi nasarar kashe tarin sojojin hayar masarautar Saudiyya masu yawa tare da jikkata wasu adadi baya ga kame gungun sojojin hayar fiye da 170 a lardin Baidha.

  • Sojojin Yamen Sun Halaka Sojojin Hayar Saudiyya Masu Yawa A Arewacin Kasar Ta Yamen

    Sojojin Yamen Sun Halaka Sojojin Hayar Saudiyya Masu Yawa A Arewacin Kasar Ta Yamen

    Mar 15, 2016 13:43

    Sojojin gwamnatin Yamen sun kai wani harin bazata kan sansanin sojojin kawance da masarautar Saudiyya ta dauki hayarsu, inda suka halaka sojojin hayar masu tarin yawa.

  • Jiragen Saman Yakin Masarautar Saudiyya Suna Ci Gaba Da Kai Hare-Hare Kan Kasar  Yamen

    Jiragen Saman Yakin Masarautar Saudiyya Suna Ci Gaba Da Kai Hare-Hare Kan Kasar Yamen

    Mar 11, 2016 15:36

    Jiragen saman yakin masarautar Saudiyya sun kai wasu munanan hare-haren wuce gona da iri kan yankunan daban daban da suke kasar Yamen a yau Juma'a.

  • Jiragen Saman Yajin Masarautar Saudiyya Suna Ci Gaba Da Kai Hare-Hare Kan Kasar  Yamen

    Jiragen Saman Yajin Masarautar Saudiyya Suna Ci Gaba Da Kai Hare-Hare Kan Kasar Yamen

    Mar 11, 2016 14:00

    Jiragen saman yakin masarautar Saudiyya sun kai wasu munanan hare-haren wuce gona da iri kan yankunan daban daban da suke kasar Yamen a yau Juma'a.

  • Majalisar Dinkin Duniya Ta Bayyana Damuwa Kan Karin Yawan 'Yan Gudun Hijirar Yamen

    Majalisar Dinkin Duniya Ta Bayyana Damuwa Kan Karin Yawan 'Yan Gudun Hijirar Yamen

    Mar 09, 2016 02:02

    Hukumar Kolin Kula da 'Yan Gudun Hijira ta Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa: Yawan 'yan gudun hijirar kasar Yamen sun kai mutane miliyan biyu da dubu dari hudu da talatin da dari da saba'in da uku.

  • MDD: Kimanin Yara 2000 Ne Suka MutuKo Smaun Rauni Sakamakon Yakin Kasar Yemen

    MDD: Kimanin Yara 2000 Ne Suka MutuKo Smaun Rauni Sakamakon Yakin Kasar Yemen

    Mar 04, 2016 13:12

    Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa ya zuwa yanzu kimanin kananan yara dubu biyu ne kodai suka rasa rayukansu ko kuma suka sami raunuka sakamakon ci gaba da yakin wuce gona da irin da Saudiyya ta kaddamar kan kasar Yemen.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS