-
Kenya: An Yi Taho Mu Gama A Tsakanin 'Yan Sanda Da "Yan Hamayyar Siyasa
Oct 06, 2017 18:08Masu Zanga-zangar dai suna yin kira ne da a kori jami'an hukumar zaben kasar da aka zarga da magudi.
-
Kotun Kolin Kenya Ta Bukaci A Binciki Hukumar Zabe
Sep 24, 2017 17:05Kotun kolin a Kanya ta bukaci da a binciki hukumar zaben kasar akan kura kuran da aka samu a babban zaben kasar da aka gudanar a watan Agustan da ya gabata.
-
Jamus : Jam'iyyar Angela Merkel Ta Lashe Babban Zabe
Sep 24, 2017 16:34Rahotanni daga tarrayya Jamus na cewa, jam'iyyar CDU ta Angela Merkel ta lashe babban zaben kasar da aka kada kuri'arsa a yau Lahadi.
-
Masar: Martanin "Yan'uwa Musulmi Akan Shirin Zaben Shugaban Kasa
Sep 19, 2017 12:25Kungiyar ta 'yan'uwa musulmi ta ce ba za aminta da halarcin zaben da za a yi a cikin kasar ta Masar ba.
-
Shugaban Kasar Kenya Ya Zargi 'Yan Adawar Kasar Da Kokarin Tada Rikicin Siyasa A Kenya
Sep 10, 2017 18:22Shugaban Kasar Kenya ya zargi 'yan adawar kasar da kokarin wurga kasar Kenya cikin rikici da rudani ta hanyar amfani da kotun kolin kasar da ta soke zaben shugabancin kasar da aka gudanar cikin yanci da tsabta.
-
Jam'iyya Mai Mulki Ta Lashe Zaben Shugaban Kasa A Angola
Aug 24, 2017 17:51Rahotanni daga Anagola na cewa jam'iyyar MPLA mai mulki a kasar ta lashe babban zaben kasar da kashi 64, 57% na yawan kuri'un da aka kada a zaben da aka gudanar a jiya Laraba.
-
Ana Dakon Sakamakon Zaben Shugaban Kasa A Angola
Aug 24, 2017 14:51Al'umma a Angola na ci gaba da dakon sakamakon zaben shugaban kasar da aka kada kuri'asa a jiya Laraba.
-
An Bude Tashar Talabijin Ta Farko Ta Musulmi A Kenya
Aug 19, 2017 05:41An bude tashar talabijin ta farko mallakin musulmi a kasar Kenya wadda za ta rika gabatar da shirye-shirye na addinin muslunci.
-
Yawan Mutanen Da Aka Kashe Tun Bayan Zaben Shugaban Kasa A Kenya Ya Kai 11
Aug 12, 2017 17:43Akalla mutane 11 suka rasa rayukansu a kasar Kenya a karawar jami'an tsaro da magoya bayan Raila Odinga tun bayan da aka kammala zaben shugaban kasa a shekaran jiya.
-
Ana Ci Gaba Da Dakon Sakamakon Zaben Shugaban Kasa A Kenya
Aug 11, 2017 18:13Al'ummar a Kenya na ci gaba da dakon sakamakon zaben shugaban kasar da aka kada kuri'arsa a ranar Talata data gabata.