Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

zabe 2017

  • Kenya:  An Yi Taho Mu Gama A Tsakanin 'Yan Sanda Da

    Kenya: An Yi Taho Mu Gama A Tsakanin 'Yan Sanda Da "Yan Hamayyar Siyasa

    Oct 06, 2017 18:08

    Masu Zanga-zangar dai suna yin kira ne da a kori jami'an hukumar zaben kasar da aka zarga da magudi.

  • Kotun Kolin Kenya Ta Bukaci A Binciki Hukumar Zabe

    Kotun Kolin Kenya Ta Bukaci A Binciki Hukumar Zabe

    Sep 24, 2017 17:05

    Kotun kolin a Kanya ta bukaci da a binciki hukumar zaben kasar akan kura kuran da aka samu a babban zaben kasar da aka gudanar a watan Agustan da ya gabata.

  • Jamus : Jam'iyyar Angela Merkel Ta Lashe Babban Zabe

    Jamus : Jam'iyyar Angela Merkel Ta Lashe Babban Zabe

    Sep 24, 2017 16:34

    Rahotanni daga tarrayya Jamus na cewa, jam'iyyar CDU ta Angela Merkel ta lashe babban zaben kasar da aka kada kuri'arsa a yau Lahadi.

  • Masar: Martanin

    Masar: Martanin "Yan'uwa Musulmi Akan Shirin Zaben Shugaban Kasa

    Sep 19, 2017 12:25

    Kungiyar ta 'yan'uwa musulmi ta ce ba za aminta da halarcin zaben da za a yi a cikin kasar ta Masar ba.

  • Shugaban Kasar Kenya Ya Zargi 'Yan Adawar Kasar Da Kokarin Tada Rikicin Siyasa A Kenya

    Shugaban Kasar Kenya Ya Zargi 'Yan Adawar Kasar Da Kokarin Tada Rikicin Siyasa A Kenya

    Sep 10, 2017 18:22

    Shugaban Kasar Kenya ya zargi 'yan adawar kasar da kokarin wurga kasar Kenya cikin rikici da rudani ta hanyar amfani da kotun kolin kasar da ta soke zaben shugabancin kasar da aka gudanar cikin yanci da tsabta.

  • Jam'iyya Mai Mulki Ta Lashe Zaben Shugaban Kasa A Angola

    Jam'iyya Mai Mulki Ta Lashe Zaben Shugaban Kasa A Angola

    Aug 24, 2017 17:51

    Rahotanni daga Anagola na cewa jam'iyyar MPLA mai mulki a kasar ta lashe babban zaben kasar da kashi 64, 57% na yawan kuri'un da aka kada a zaben da aka gudanar a jiya Laraba.

  • Ana Dakon Sakamakon Zaben Shugaban Kasa A Angola

    Ana Dakon Sakamakon Zaben Shugaban Kasa A Angola

    Aug 24, 2017 14:51

    Al'umma a Angola na ci gaba da dakon sakamakon zaben shugaban kasar da aka kada kuri'asa a jiya Laraba.

  • An Bude Tashar Talabijin Ta Farko Ta Musulmi A Kenya

    An Bude Tashar Talabijin Ta Farko Ta Musulmi A Kenya

    Aug 19, 2017 05:41

    An bude tashar talabijin ta farko mallakin musulmi a kasar Kenya wadda za ta rika gabatar da shirye-shirye na addinin muslunci.

  • Yawan Mutanen Da Aka Kashe Tun Bayan Zaben Shugaban Kasa A Kenya Ya Kai 11

    Yawan Mutanen Da Aka Kashe Tun Bayan Zaben Shugaban Kasa A Kenya Ya Kai 11

    Aug 12, 2017 17:43

    Akalla mutane 11 suka rasa rayukansu a kasar Kenya a karawar jami'an tsaro da magoya bayan Raila Odinga tun bayan da aka kammala zaben shugaban kasa a shekaran jiya.

  • Ana Ci Gaba Da Dakon Sakamakon Zaben Shugaban Kasa A Kenya

    Ana Ci Gaba Da Dakon Sakamakon Zaben Shugaban Kasa A Kenya

    Aug 11, 2017 18:13

    Al'ummar a Kenya na ci gaba da dakon sakamakon zaben shugaban kasar da aka kada kuri'arsa a ranar Talata data gabata.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS