Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

zabe 2017

  • Kenya : 'Yan Adawa Sun Yi Watsi Da Sakamakon Zabe

    Kenya : 'Yan Adawa Sun Yi Watsi Da Sakamakon Zabe

    Aug 09, 2017 06:30

    'Yan adawa a Kenya sun yi watsi da sakamakon wucin gadi na zaben shugaban kasar dake nuna shugaba mai barin gado Uhuru Kenyatta kan gaba.

  • Sharhi: Zaben Kasar Kenya Da Muhimmancin Zaman Lafiya Ga Ci Gaban Kasar

    Sharhi: Zaben Kasar Kenya Da Muhimmancin Zaman Lafiya Ga Ci Gaban Kasar

    Aug 09, 2017 05:51

    Rahotanni daga kasar Kenya suna nuni da cewa ana ci gaba da kidayen kuri'un da aka kada a zabubbukan da aka gudanar a jiya Talata a kasar, inda shugaba mai ci Uhuru Kenyatta yake kan gaba a zaben shugaban kasar, duk kuwa da korafe-korafen da 'yan adawa suka fara yi.

  • An Yau Ne Za A Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa A Kenya.

    An Yau Ne Za A Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa A Kenya.

    Aug 08, 2017 06:42

    An safiyar yau ne za a gudanar da zaben shugaban kasa, 'yan majalisa gami da gwamnoni a kasar Kenya.

  • Zamen Dar-dar A Gabanin Babban Zaben Kasar Kenya

    Zamen Dar-dar A Gabanin Babban Zaben Kasar Kenya

    Aug 07, 2017 06:05

    A gobe Talata ne idan Allah ya kai al'ummar Kenya ke kada kuri'a a babban zaben kasar, wanda ake cikin zamen dar-dar a gabaninsa saboda yiyuwar samun tashin hankali.

  • Iran : Rohani, Ya Sha Rantsuwar Kama Aiki A Wa'adi Na Biyu

    Iran : Rohani, Ya Sha Rantsuwar Kama Aiki A Wa'adi Na Biyu

    Aug 05, 2017 14:31

    Zababen shugaban Jamhuriya muslinci ta Iran, Hassan Rohani ya yi rantsuwa kama aiki a wa'addin mulkinsa na biyu a yau Asabar.

  • Rwanda : Paul Kagame, Ya Lashe Zabe Da Kashi Sama Da 98%

    Rwanda : Paul Kagame, Ya Lashe Zabe Da Kashi Sama Da 98%

    Aug 05, 2017 05:40

    Hukumar zabe a kasar Rwanda ta bayyana shugaban kasar Paul Kagame, a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasar da aka kada kuri'arsa a jiya Jumma'a.

  • Ana Zaben Raba Gardama Kan Kundin Tsarin Mulki A Mauritaniya

    Ana Zaben Raba Gardama Kan Kundin Tsarin Mulki A Mauritaniya

    Aug 05, 2017 05:35

    Yau Asabar ne al'ummar Mauritaniya ke gudanar da zaben raba gardama kan yin gyaran fuskawa kundin tsarin mulkin kasar.

  • Gamayyar Jam'iyu Masu Milki Sun Samu Nasarar Zabe A Kasar Senegal

    Gamayyar Jam'iyu Masu Milki Sun Samu Nasarar Zabe A Kasar Senegal

    Aug 01, 2017 13:01

    Piraministan Kasar Senegal ya sanar da cewa gamayar jam'iyun dake marawa Shugaban kasar baya sun zamu nasara a zaben 'yan majalisar da aka gudanar lahadin da ta gabata.

  • Ana Zaben 'Yan Majalisar Dokoki A Senegal

    Ana Zaben 'Yan Majalisar Dokoki A Senegal

    Jul 30, 2017 06:23

    A Senegal, yau Lahadi ne al'ummar kasar da suka tantanci kada kuri'a ke zaben 'yan majalisar dokoki, wanda ke zamen zakaran gwajin dafin zaben shugaban kasar na shekara 2019 dake tafe.

  • Sabani Na Kara Tsanani Yayin Da Ake Shirye-Shiryen Gudanar Da Zaben 'Yan Majalisa A Kasar Senegal.

    Sabani Na Kara Tsanani Yayin Da Ake Shirye-Shiryen Gudanar Da Zaben 'Yan Majalisa A Kasar Senegal.

    Jul 29, 2017 11:50

    Sabani na kara tsanani tsakanin gwamnatin da jam'iyun adawa a yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zaben 'yan majalisar dokoki a kasar Senegal.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS