-
Ministocin Kudin Afrika Na Taro A Kamaru
Mar 06, 2019 02:20Ministocin kudi da kwararru na kasashen Afrika na gudanar da wani taron kwanaki biyar a Yaounde, babban birnin jamhuriyar Kamaru, domin nazarin hanyoyi da matakan da za'a dauka don bunkasa ci gaban nahiyar.
-
'Yan Tawayen Miski A Chadi Sunyi Biris Da Kiran Gwamnati
Mar 06, 2019 02:15'Yan tawayen Miski a yankin arewa maso yammacin Chadi, sun yi watsi da kiran da gwamnatin kasar ta yi ga dukkan 'yan tawayen kasar na su ajiye makamai su rungumi zaman lafiya.
-
Kungiyar Da'esh A Yammacin Afirka Ta Kori Shugabanta Al'Barnawi
Mar 05, 2019 14:19Kungiyar ‘Yan Ta’adda Ta “Daular Musulunci A Yammacin Afirka” Ta Kori Shugabanta Al Barnawi.
-
An Sallami Jagoran 'Yan Adawa Na Sudan
Mar 05, 2019 09:49Hukumomi a Sudan sun sallami jagoran 'yan hamayya na kasar, wanda aka cafke kwanaki kadan bayan zanga zangar tsadar rayuwa da kuma kin jinin gwamnati.
-
MDD Ta Yi Tir Da Rufe Ofishinta Na Kare Hakkin Bil Adama A Burundi
Mar 05, 2019 09:24Hukumar kare hakkin bil adama ta MDD, ta nuna bacin ranta dangane da matakin gwamnatin Burundi, na rufe ofishinta a kasar.
-
Kasar Rwanda Ta Tura Sojoijin Zuwa Kan Iyakar Kasar Da Kasar Uganda
Mar 05, 2019 01:20Kasar Rwanda Ta Tura Sojoijinta Zuwa Kan Iyakar Kasar Da Kasar Uganda.
-
Afrika Ta Tsakiya : Yarjejeniyar Zaman Lafiya Ta Fara Gamuwa Da Cikas
Mar 04, 2019 10:07Wani gungun 'yan tawaye daga cikin 14 da suka rattaba hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya a jamhuriyar Afrika ta tsakiya, ya sanar da janyewarsa daga yarjejeniyar.
-
Chadi Ta Rufe Kan Iyakarta Da Libiya
Mar 04, 2019 08:36Kasar Chadi ta sanar da rufe kan iyakarta da kasar Libiya, har sai abunda hali ya yi, kamar yadda ministan cikin gida na kasar, Mahamat Abba Ali Salah ya sanar.
-
Babbar Kungiyar Malamai Ta Aljeriya Ba Ta Amince Da Takarar Butaflika Ba
Mar 04, 2019 06:47Babbar kungiyar malaman addinin mulsunci a kasar Aljeriya ta nuna rashin amincewarta da tsayawar Butaflika takarar shugabancin kasar domin neman wa’adi na biyar.
-
Masar: An saki Dan Jarida Mahmud Abu Zaid Daga Gidan kaso
Mar 04, 2019 06:46Mahukuntan kasar Masar sun saki dan jarida Mahmud Abu Zaid da ake tsare da shia gidan kaso tsawon shekaru biyar da suka gabata.