-
Wani Dan Sanda Cikin Maye Ya Kashe Mutum 4 A Burundi
Mar 04, 2019 01:42A kasar Burundi kuma, wani jami'in dan sanda ne a cikin maye ya bude wuta kan jama'a inda ya kashe abokin aikinsa da kuma wasu fararen hula uku.
-
Najeriya ta sabawa ka'ida wajen mika jagororin 'yan awaren Kamaru
Mar 04, 2019 01:33Wata Kotu a Najeriya ta bayyana cewa mika jagororin ‘yan aware na Kamaru ga hukumomin kasar ya sabawa shari’a, da ma kundin tsarin mulkin kasar.
-
Abdulaziz Butaflika Ya Zama Dan Takarar Shugaban Kasar A Algeriya Duk Tare Da Korafin Mutanen Kasar.
Mar 04, 2019 01:18Shugaba Abdul Aziz Butaflika na kasar Algeriya ya sake zama dan takarar neman kujerar shugabancin kasar karo na biyar duk tare da korafe-korafen mutanen kasar dangane da hakan.
-
D.R Congo : Tshisekedi Ya Yi Alkawarin Sakin Fursunonin Siyasa
Mar 03, 2019 08:37Shugaba, Félix Tshisekedi, na Congo, ya bayyana aniyarsa ta sakin dukkan fursunonin siyasa da ake tsare dasu a kasar.
-
Najeriya : Fashewar Bututun Mai, Ta Yi Ajalin Mutum Fiye Da 50
Mar 03, 2019 04:07Fiye da mutane 50 Sun rasa rayukansu sanadiyyar fashewar bututun man fetur a Najeriya.
-
Aljeriya : Buteflika Ya Kori Daraktan Kamfe Dinsa
Mar 03, 2019 04:05Shugaba Abdelaziz Bouteflika, na Aljeriya, ya kori daraktan yakin neman zabensa, kana tsohon firaministansa Abdelmalek Sellal.
-
Sudan: Shugaban Yan Adawa Ya Bukaci Shugaba Albashir Ya Sauka
Mar 03, 2019 04:04Shugaban jam'iyyar Umma, jam'iyyar adawa mafi girma a kasar Sudan ya bukaci shugaba Umar Hassan Albashir ya sauka da mukaminsa
-
An Gano Wasiku Wadanda Aka Shafa Masu Goba A Tunisia
Mar 03, 2019 04:04Ma'aikatar cikin gida na kasar Tunisia ta bada sanarwan cewa ta gano wasu wasiku guda 19 wadanda aka shafa masu sinadarin guba da nufin halaka wasu fitattun yan siyasa a kasar
-
Najeriya: Atiku Ya Gabatar Da Tawagar Lauyoyinsa Dominn Kalubalantar Sakamakon Zabe
Mar 03, 2019 03:56Dantakar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a tarayyar Najeriya Alhaji Atiku Abubakar ya gabatar da tawagar lauyoyinsa wadanda zasu kalubalanci zaben da aka yi wa shugaban Buhari a zaben ranar Asabar da ta gabata
-
Burkina : An Kaddamar Da Mutum Mutumin Martaba Thomas Sankara
Mar 02, 2019 11:32A Burkina Faso, a karon farko an kafa mutum mutumin martaba tsohon shugaban kasar mirigayi Thomas Sankara, wanda ya jagoranci gwagwarmayar samarwa da 'yan kasar 'yanci.