-
Zanga-zangar Kyammar Buteflika Na Yaduwa A Aljeriya
Mar 02, 2019 10:57Dubban mutanen kasar Aljeriya ne su ka gudanar da Zanga-zangar nuna kin amincewa da sake tsayawar takarar shugabanci na Abdulaziz Buteflika.
-
Uganda Ta Soki Rwanda Saboda Rufe Kan Iyakar Kasashen Biyu
Mar 02, 2019 10:46Kasar Uganda ta soki makwabciyarta Rwanda saboda rufe kan iyakar kasashen biyu.
-
Najeriya : Adadin Wadanda Zazzabin Lassa Ya Kashe Ya Kai 83
Mar 02, 2019 09:43A Najeriya adadin mutanen da cutar zazzabin lassa ta yi ajalinsu ya kai 83 a cewar hukumomin kiwna lafiya na kasar.
-
Somalia : Guteres, Ya Yi Tir Da Mummunan Harin Mogadishu
Mar 02, 2019 09:16Sakatare Janar na MDD Antonio Guterres, ya yi tir da munanan hare-haren ta'addanci da aka kai Mogadishu, babban birnin Somalia.
-
Mambobin Kwamitin Zaman Lafiya Sun Gana Da Buhari A Aso Rock
Mar 02, 2019 07:43Mambobin Kwamitin zaman lafiya sun shiga ganawar sirri da shugaban kasa Muhammadu Buhari a fadar gwamnatin tarayya Aso Rock.
-
An Fallasa Kokarin Hadaddiyar Daular Larabawa Na Gurgunta Demokradiyar Tunisiya
Mar 02, 2019 06:10Tsohon Firai Ministan kasar Tunisia ya bayyana cewa gwamnatin kasar Hadaddiyar daular larabawa tana da hannu a kokarin gurgunta demokradiyar kasar Tunisiya.
-
Gwamnatin Kasar Afrika Ta Kudu Tana Goyon Bayan Mutanen Venezuela Don Fayyace Makomarsu.
Mar 02, 2019 06:09Gwamnatin kasar Afrika ta kudu tana goyon bayan mutanen kasar Venezuela don fayyace makomar kasarsu.
-
Macky Sally a Sake Lashe Zaben Shugaban kasa A Senegal
Mar 01, 2019 17:19Hukumar zabe mai zaman kanta a Senegal ta fitar da sakamakon karshe na zaben shugaban kasar da aka gudanar a kasar, tda ke tabbatar da cewa Macky Sall ne ya sake lashe zaben.
-
Mambobin Kwamtin Zaman Lafiya Sun Gana da Atiku Abubakar
Mar 01, 2019 17:18Mambobin kwamitin tababtar da zaman lafiya kan sha’anin zaben Najeriya karkashin shugabancin tsohon shugaban mulkin soji a najeriya Abdussalami Abubakar sun gana dad an takarar shugabancin kasa na jam’iyyar PDP Atiku Abubakar.
-
Akalla Mutane 20 Ne Suka Rasa Rayukansu A Hatsarin Jirgin Kasa A Birnin Alkahira
Feb 28, 2019 15:05Mutane akalla 20 aka tabbatar da mutuwarsu da kuma wasu 43 da suka ji rauni sanadiyar hatsarin jirgin kasa da kuma gobarar da ta biyo baya a wata tashar jiragen kasa a birnin Alkahira na kasar Masar a jiya Laraba.