-
MDD Da AU Sun Goyi Bayan Warware Ricikin Libya Ta Hanyar Siyasa
Mar 14, 2019 08:37Majalisar Dinkin Duniya da kungiyar tarayya Afrika, sun bukaci ganin an warware rikicin kasar Libiya, ta hanyar siyasa.
-
D.R Congo : Tshisekedi Ya Yi Wa Fursunonin Siyasa 700 Afuwa
Mar 14, 2019 08:29Shugagba Félix Tshisekedi, na Jamhuriya Demokuradiyyar Congo ya yi afuwa wa fursunonin siyasa 700 na kasar.
-
Za'a Kafa Sabuwar Gwamnati A Sudan
Mar 14, 2019 07:43Kafar watsa labaran Arabie News ta nakalto Mohamed Tahir Ayala Piraministan kasar Sudan a wannan Laraba yayin da yake mayar da martani kan ci gaba da kin jinin gwamnatin Omar al-Bashir na cewa nan ba da jimawa ba za a kafa sabuwar gwamnati a kasar.
-
An Hallaka Sojoji 6 A Kasar Mali
Mar 13, 2019 16:58Rundunar tsaron kasar Mali ta sanar da mutuwar sojojinta shiga sanadiyar tashin Nakiya a tsakiyar kasar
-
May ta sake shan kaye a Majalisa kan yarjejeniyar Brexit
Mar 13, 2019 16:56Firaministar Birtaniya Theresa May ta sake shan kaye a gaban Majalisar kasar, inda ‘yan Majalisu 391 suka yi watsi da yarjejeniyar da May ta kulla da kungiyar Tarayyar Turai kan ficewar kasar daga cikinta.
-
Wani Bene Ya Rufta Da 'Yan Makaranta A Legas
Mar 13, 2019 16:44Rahotanni daga jihar Lagas a Najeriya na cewa akalla kananan yara 10 ake fargabar sun makale a baraguzan gine-gine bayan rugujewar wani gini mai hawa 3 a unguwar Itafaji da ke jihar.
-
MDD Ta Ce Rikicin Kabilanci Dake Faruwa A Congo Ya Ci Rayukan Daruruwan Mutane
Mar 13, 2019 05:33Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa kisan daruruwan fararen hula a rikicin kabilancin dake faruwa a kasar Demokaradiyar Congo na a matsayin cin zarafin bil-adama.
-
Sudan: 'Yan Adawa Za Su Gudanar Da Zama A Birnin Paris
Mar 12, 2019 14:59Kungiyoyi da jam'iyyun adawa a kasar Sudan za su gudanar da wani zama a birnin Paris na kasar Faransa, domin tattauna hanyoyin kawo karshen matsalolin da kasar ta samu kanta a ciki.
-
Macron Ya Jinjina Wa Butaflika Kan Janyewarsa Daga Takara
Mar 12, 2019 14:58Shugaban kasar Faransa Emmanuel macron ya jinjina wa shugaban kasar Aljeriya Abdulaziz Butaflika kan janyewa daga takarar shugabancin kasar da ya yi.
-
MDD Ta Bukaci Gwamnatin Afghanistan Da Taliban Da Su Shiga Tattaunawa
Mar 12, 2019 14:57Majalisar dinkin duniya ta kirayi gwamnatin Afghanistan da kuma kungiyar Taliban da su shiga tattaunawa.