-
Najeriya : Ana Daf Da Kada Kuri'a A Zaben Gwamnoni Da 'Yan Majalisun Jiha
Mar 09, 2019 00:27A Najeriya, yau ne al'ummar kasar ke kada kuri'a a zaben 'yan zaben gwamnoni da 'yan majalisun jihohi.
-
An Yi Zanga zangar Kalubalantar Dokar Ta Baci A Sudan
Mar 07, 2019 11:29A Sudan jama'ar kasar da dama ne suka fito yau Alhamis domin gudanar da wata zanga zanga ta kalubalantarkafa dokar ta bacin da shugaban kasar Omar Al' Bashir ya kafa.
-
Najeriya: 'Yan Sanda Sun kame Mutane Fiye Da 300 Kan Zabukan Da Suka Gabata
Mar 07, 2019 06:22Rundunar 'yan sandan Najeriya ta ce ta kame mutane fiye da 300 bisa zarginsu da aikata ba daidai ba a lokacin gudanar da zabukan shugaban kasa da na 'yan majalisun dattijai da wakilai a wancan makon da ya gabata.
-
Masar: 'yan Jarida Sun Soki Lamirin Gwamnati kan Hulda Da Isr'ila
Mar 07, 2019 06:17'Yan jarida akasar Masar sun yi kakakusar suka kan yadda gwamnatin kasar ta mika kai ga neman kyautata hulda da Isra'ila.
-
Nijar : An Dage Haramcin Kamun Kifi, Da Noman Tattasai Da Kasuwancinsa A Diffa
Mar 07, 2019 01:08Gwamnatin Nijar, ta sanar da dage haramcin kamun kifi, da noman tattasai da kuma kasuwancinsa a jihar Diffa.
-
Ghana Na Bikin Cika Shekaru 62 Da Samun 'Yancin Kai
Mar 06, 2019 14:28A Yau ne kasar Ghana take bikin cika shrekaru 62 da samun ‘yancin kai daga mulkin mallakar Birtaniya
-
Senegal : Majalisar Tsarin Mulki Ta Yi Na'am Da Zaben Macky Sall
Mar 06, 2019 10:17Majalisar tsarin mulki a Senegal, ta yi na'am da sakamakon zaben shugaban kasar na ranar 24 ga watan Jiya, wanda shugaba Macky Sall, ya lashe a wani wa'adin mulki na biyu.
-
Yan Takarar Shugaban Kasa 12 A Najeriya Sun Taya Shugaban Kasa Murnar Nasara
Mar 06, 2019 02:43Yan takarar shugaban kasa guda 12 a zaben ranar 23 ga watan Febrerun da ya gabata a tarayyar Najeriya, sun taya shugaban Muhammadu Buhari farincin nasarar da ya samu a zaben na ranar Asabar.
-
An Kira Ministan Kudin A Kenya Don Amsa Tambayoyi Kan Gina Madatsun Ruwa Biyu
Mar 06, 2019 02:42‘Yansanda a kasar Kenya sun kira ministan kudin kasar Mr Henry Rotich a karo na biyu don amsa tambayoyi dangane da badakkalar gina madatsun ruwa guda biyu wadanda za’a kashewa miliyoyin dalar Amurka a kasar.
-
Kasar Uganda Ta Yi Watsi Da Zargin Da Rwanda Take Yi Mata
Mar 06, 2019 02:23Ma’aikatar harkokin wajen kasar Uganda ta fitar da sanarwa wadda ta yi Magana akan alakarta da kasar Rwanda.