-
Takun-Saka Tsakanin Qatar Da Saudiyya Na Kara Tsananta
Jun 07, 2017 03:35Tun bayan da rikicin da ke tsakanin Saudiyyah da Qatar ya fito fili sakamakon sanar da yanke dukkanin alaka da kasar Saudiyya ta yi da Qatar kwanaki uku da suka gabata, lamurran suna ci gaba da kara dagulewa a tsakanin kasashen larabawan yankin tekun Fasha.
-
Sojojin Gwamnatin Siriya Sun Kashe 'Yan Ta'addan Da'ish Kimanin 60 A Gabashin Kasar
Jun 07, 2017 02:00Sojojin gwamnatin Siriya sun samu nasarar kashe 'yan ta'addan kungiyar Da'ish kimanin 60 a yankunan da suke garin Dier-Zur a shiyar gabashin kasar.
-
Qatar Ta Bukaci Tattaunawa Da Saudiya Da Kawayenta
Jun 06, 2017 01:18Kasar Qatar ta bukaci tattaunawa da Saudiya da kawayenta bayan da kasashen suka yanke duk wata irin hulda da ita bisa zargin taimakawa ayyukan ta’addanci.
-
Syria : Kawancen Da Amurka Ke Jagoranta Ya Kashe Fararen Hula 21
Jun 06, 2017 01:18Wani harin sama da kawancen da Amurka ke jagoranta da sunan yaki da ta'addanci a kasar Syria ya kashe fararen hula 21 a yankin Raqqa.
-
Kasashen Masar Da Libiya Sun Shiga Cikin Sahun Kasashen Da Suka Yanke Alakarsu Ta Jakadanci Da Qatar
Jun 05, 2017 14:37Bayan da wasu kasashen Larabawan yankin tekun Pasha suka dauki matakin yanke alakar jakadancinsu da kasar Qatar, kasashen Masar da Libiya ma sun rufa musu baya.
-
Qatar Ta Musanta Yin Shisshigi A Cikin Lamuran Kasashen Yankin
Jun 05, 2017 04:18Gwamnatin kasar Qatar Ta Musanta Zargin Wasu Kasashen Larabawa Na cewa tana shisshigi cikin lamaran wasu kasashe a yankin ko kuma tana goyon bayan yan ta'adda.
-
Saudiyya, UAE, Bahrain, Masar, Sun Sanar Da Yanke Alaka Da Qatar
Jun 05, 2017 02:03A yau Litinin gwamnatocin kasashen Saudiyyah, Bahrain, UAE da kuma Masar, sun sanar da yanke alakarsu da kasar Qatar.
-
Iyalan Wadanda Mahukuntan Bahrain Ke Tsare Da Su Na Cikin Damuwa
Jun 03, 2017 15:50Iyalan mutanen da mahukuntan Bahrain suka kama Durraz na cikin damuwa saboda rashin sanin makor danginsu.
-
Sojojin Yamen Da Dakarun Sa- Kai Na Kasar Sun Kai Hare-Hare Kan Sansanonin Saudiyya
Jun 03, 2017 02:26Sojojin Yamen da dakarun sa-kai na kasar sun kai wasu jerin hare-haren daukan fansa kan sansanonin gamayyar sojin hayar masarautar Saudiyya a garuruwan Jizan da Najran na kasar Saudiyya.
-
Tagwayen Hare-hare Sun Kashe Mutane Akalla 30 A Iraki
May 31, 2017 01:22Wasu tagwayen hare haren kunar bakin wake a Iraki ya yi sanadin mutuwar mutane akalla 30 tare da raunana wasu dariruwa a birnin Bagadaza.