-
Tsohon Yarima Mai Jiran Gadon Saudiyya: Saudiyya Tana Ba Wa Kungiyoyi Masu Adawa Da Iran Makami
Apr 14, 2016 01:04Tsohon yarima mai jiran gado na kasar Saudiyya Yarima Muqrin bn Abdul'aziz ya bayyana cewar kasar Saudiyya tana ba wa kungiyoyi masu adawa da Jamhuriyar Musulunci ta Iran da suke kasar Pakistan makamai masu yawan gaske yana mai jan kunnen cewar hakan yana iya zama barazana ga tsaron kasar ta Saudiyya.
-
Syria : Jama'a Sun Fito Sosai A Zaben 'Yan Majalisar Dokoki
Apr 13, 2016 13:09Rahotanni daga Syria na cewa an samu fitowar masu kada kuri'a yadda ya kamata a yayin zaben 'yan majalisar dokokin kasar na yau laraba.
-
Babban Mai Bayar Da Fatawa A Quds Ya Gargadi Yahudawan Isra'ila
Apr 12, 2016 22:40Babban mai bayar da fatawa a birnin Quds Sheikh Muhammad Hussain ya gargadi yahudawan sahyuniya masu tsattsauran ra'ayi da ke shirin mamaye masallacin Quds.
-
Palasdinawa Uku Sun Yi Shahada Sakamakon rubtawar Hanyar Karkashin Kasa A Kansu
Apr 12, 2016 04:25Rubtawar hanyar karkashin kasa da Palasdinawa suke yi a tsakanin kan iyakar yankin Palasdinu da kasar Masar ta yi sanadiyyar shahadar Palasdinawa uku.
-
Kungiyar Ansarull..ta yi alawadai da karya yarjejjeniyar tsagaita wuta daga saudiya
Apr 12, 2016 00:35Kakakin kungiyar Ansarull...ya yi alawadai ci gaba da kai hare-haren wuce gona da iri cikin kasar sa daga sojojin hayar kasar Saudiya.
-
Staffan de Mistura Ya Gana Da Jami'an Gwamnatin Syria A Yau
Apr 11, 2016 12:03Babban manzon musamman na majalisar dinkin duniya mai shiga tsakani kan rikicin Syria Staffan de Mistura ya gana da jami'an gwamnatin Syria a yau a birnin Damascus.
-
Hare-Haren Jiragen Saman Yakin Saudiyya Sun Kashe Daruruwan Yara A Kasar Yamen
Apr 11, 2016 06:08Asusun Kula da Mata da Kananan Yara na Majalisar Dinkin Duniya {UNICEF} ya bayyana cewa; Yawan kananan yara da suka rasa rayukansu sakamakon hare-haren wuce gona da iri da jiragen saman yakin masarautar Saudiyya suke kai wa kan kasar Yamen sun haura 900 a cikin shekarar ta da gabata ta 2015.
-
India : Adadin Mutanen Da Suka Mutu Sakamakon Gobara Ya Kai 110
Apr 11, 2016 01:51Hukumomi a kasar India sun sanar cewa adadin mutanen da suka rasa rayukan su sakamakon babbar gobara da ta tashi a wani gidan ibada na addinin India dake yankin Kollam na jihar Keralaya ya karu zuwa 110.
-
Wakilin MDD Kan Rikicin Syria Ya Isa Damascos
Apr 11, 2016 00:26Wakilin MDD kan rikicin kasar Syria, Staffan de Mistura ya isa birnin Damascos domin ganawa da mahukuntan kasar akan tattaunawar Geneva.
-
Yemen : Yerjejeniyar Tsagaita Wuta Ta Soma Aiki
Apr 10, 2016 23:08A kasar Yemen, a cikin daren jiya ne yarjejeniyar tsagaita wuta dake samun goyon bayan majalisar dinkin duniya ta soma aiki.