Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afghanistan

  • A Kallah Mutum 20 Sun Mutu A Wani Hari A Kabul

    A Kallah Mutum 20 Sun Mutu A Wani Hari A Kabul

    Jul 24, 2017 05:50

    Hukumomi lafiya a Afganistan sun ce mutum 24 takwas ne suka rasa rayukansu, kana wasu kimanin 40 suka raunana biyo bayan wani hari a birnin Kabul.

  • Sojojin Amurka Sun Kashe 'Yan Sanda A Afganistan

    Sojojin Amurka Sun Kashe 'Yan Sanda A Afganistan

    Jul 22, 2017 19:19

    Rahotannin da ke fitowa daga yankin Kandahar na kasar Afghanistan, na cewa dakarun Amurka sun halaka jami'an 'yan sanda 16, kamar yadda hukumomin kasar suka tabbatar.

  • Afganistan : An Kai Harin Kunar Bakin Wake A Wani Masallacin Kabul

    Afganistan : An Kai Harin Kunar Bakin Wake A Wani Masallacin Kabul

    Jun 16, 2017 03:44

    Rahotanni daga Afganistan na cewa mutane hudu ne suka rasa rayukan kana wasu takwas na daban suka raunana sakamakon wani harin kunar bakin wake a wani masallacin 'yan Shi'a dake birnin Kabul.

  • Shugaban  Iran Ya Meka Sakon Ta'aziyarsa Ga Takwaransa Na Afganistan

    Shugaban Iran Ya Meka Sakon Ta'aziyarsa Ga Takwaransa Na Afganistan

    Jun 02, 2017 06:28

    Shugaban Kasar Iran Dakta Hasan Rauhani ya meka sakon ta'aziyar sa ga Takwaransa na kasar Afganistan da kuma iyalan wandanda harin ta'addancin da aka kai birnin Kabul ya ritsa da su.

  • Akalla Mutane 80 Sun Mutu, Wasu Daruruwa Sun Jikkata A Harin Ta'addanci A Afghanistan

    Akalla Mutane 80 Sun Mutu, Wasu Daruruwa Sun Jikkata A Harin Ta'addanci A Afghanistan

    May 31, 2017 17:31

    Rahotanni daga kasar Afghanistan sun bayyana cewar alal akalla mutane 80 sun rasa rayukansu kana wasu daruruwa kuma sun sami raunuka sakamakon wani kazamin harin bam da aka kai yankin da ke dauke da ofisoshin jakadancin na kasashen waje a birnin Kabul babban birnin kasar ta Afghanistan.

  • Pakistan Ta Sake Bude Iyakarta Da Afganistan

    Pakistan Ta Sake Bude Iyakarta Da Afganistan

    May 27, 2017 15:27

    Hukumomi a Pakistan sun sanar da sake bude iyakar kasar da Afganistan a dalilin watan Azumin Ramadana, makwanni kadan bayan arangamar data wakana tsakanin sojojin kasashen biyu.

  • Paparoma Ya Soki Amfani Da Sunan 'Uwa' Da Amurka Ta Yi Ga Bomb Din Da Ta Kai Hari Afghanistan

    Paparoma Ya Soki Amfani Da Sunan 'Uwa' Da Amurka Ta Yi Ga Bomb Din Da Ta Kai Hari Afghanistan

    May 07, 2017 18:13

    Shugaban mabiyar darikar katolika ta duniya Paparoma Francis yayi Allah wadai da amfani da kalmar "Uwa" (Mother) da Amurka ta yi wajen sanya wa bomb din nan da ta yi amfani da shi a kasar Afghanistan a kwanakin baya.

  • Wani Hari Yayi Sanadiyyar Mutuwar Mutane 8 A Birnin Kabul Na Afghanistan

    Wani Hari Yayi Sanadiyyar Mutuwar Mutane 8 A Birnin Kabul Na Afghanistan

    May 03, 2017 11:16

    Rahotanni daga kasar Afghanistan na nuni da cewa a wani hari wanda daga dukkanin alamu an kai shi ne kan dakarun kungiyar NATO a kusa da ofishin jakadancin Amurka a birnin Kabul, babban birnin kasar Afghanistan din, mutane 8 sun mutu kana wasu sama da 25 kuma sun sami raunuka cikinsu kuwa har da wasu sojojin Amurka su uku.

  • Amurka : Mai Yiwa Mun Hallaka Kwamandan IS Na Afganistan

    Amurka : Mai Yiwa Mun Hallaka Kwamandan IS Na Afganistan

    Apr 29, 2017 11:04

    Ma'aikatar tsaron Amurka ta ce wata killah babban kwamandan kungiyar 'yan ta'adda ta Da'esh a Afganistan, Abdul Hasib ya hallaka a harin baya bayan nan data kai a gabashin kasar.

  •  Taliban Ta Shelanta Farmaki Kan Dadarun Ketare A Afganistan

    Taliban Ta Shelanta Farmaki Kan Dadarun Ketare A Afganistan

    Apr 28, 2017 10:32

    Kungiyar Taliban a kasar Afganistan ta shelanta wani farmaki mai suna ''Operation Mansouri'' kan dakarun kasashen waje dake kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS