-
Barkewar Sabon Rikicin Siyasa A Kasar Madagascar:
Jun 27, 2016 14:26Sabani Tsakani Gwamnati Da 'Yan hamayya A Madagascar.
-
Matar Shugaban Kasar Amurka Zata Ziyarci Wasu Kasashen Afrika Domin Kwadaitar Da Ilmin Mata
Jun 25, 2016 07:25Matar Obama Zata Ziyarci wasu kasashen Afrika don kodaitar da karatun mata
-
Angola: kira Da A Saki Fursunonin Siyasa
Jun 25, 2016 02:45Amnesty International Ta Kirayi Gwamnatin Angola da ta Saki Fursunonin Siyasa.
-
Kotun ICC ta yanke hukunci Daurin shekaru 18 ga Tsohon Madugun 'yan tawayen Congo
Jun 22, 2016 00:52Kotun ICC ta yanke hukunci Daurin shekaru 18 ga Tsohon Madugun 'yan tawayen Congo Jean-Pierre Bamba
-
Barazanar Yaduwar Cututtuka Masu Hatsari A Sansanonin 'Yan Gudun Hijirar Rikicin Boko Haram
Jun 21, 2016 23:45Rahotanni daga jihar Borno da ke arewa maso gabashin Nijeriya na nuni da irin mummunan halin da 'yan gudun hijirar da rikicin Boko Haram ya tarwasa daga gidaje da muhallinsu suke ciki a sansanonin 'yan gudun hijirar da gwamnati ta tanadar musu lamarin da ya sanya wasu daga cikinsu matan da suke wajen yin karuwanci don samun kudaden da za su biya bukatunsu.
-
RCA : An yi Garkuwa Da 'Yan Sanda A Bangui
Jun 20, 2016 13:39Rahotanni daga jamhuriya Afrika ta tsakiya na cewa dariruwan mutane ne suka tsere daga Bangui bayan da dakarun kasar hadin gwiwa dana kasa da kasa suka yi diran mikiya a unguwar musulmi ta PK5 inda akayi garkuwa da 'yan sanda.
-
Sama Da Yara million biyu ne ke bukatar taimakon gaggawa a kasar Tchadi
Jun 20, 2016 01:13Asusun Yaran na MDD Unucef ya ce sama da kananan yara million biyu ne ke bukatar taimakon gaggawa a kasar Tchadi
-
Murtaniya Ta soki Wani Kamfanin Kasar Canada Kan Hakar Gwal
Jun 19, 2016 14:46Gwamnatin Murtaniya Ta Yi Tir da Tsaikon Da Aka Samu A Hako Zinariya da Wani Kamfanin Canada Ya ke yi.
-
'Yan Bindiga Sun Kashe Mutanen Kudu maso yammacin Najeriya 15
Jun 19, 2016 14:41Najeriya: An Kashe mutane 15 A Jahar Ogun
-
'Yan Adawa A DR Congo Sun Bukaci Sakin Fursunonin Siyasa Kafin Shiga Tattaunawa Da Gwamnati
Jun 19, 2016 00:55Babban kawancen jam'iyyun adawa mafi girma a Jamhuriyar Dimukradiyyar Congo ya bukaci sakin dukkanin fursunonin siyasa da ake tsare da su a gidan kaso, kafin shiga duk wata tattaunawa tare da bangaren gwamnati.