Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Gargadin Ga 'Yan tawayen Kasar Gunea Bissau

    Gargadin Ga 'Yan tawayen Kasar Gunea Bissau

    Mar 05, 2016 16:14

    Gwamnatin Gunea Bissau Ta Gargadin 'Yan tawayen Kasarta.

  • Babban Sifetan Janar na Rundunar 'Yan Sandan DR Congo Ya Jinjinawa Jami'an Tsaron Kasar

    Babban Sifetan Janar na Rundunar 'Yan Sandan DR Congo Ya Jinjinawa Jami'an Tsaron Kasar

    Mar 05, 2016 02:53

    Babban sifeta Janar na rundunar 'yan sandan Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo ya ziyarci yankunan da jami'an tsaron kasar suka kwato daga hannun 'yan tawaye a shiyar gabashin kasar.

  • Rundunar Sojin Nijeriya Ta Sanar Da Ceto Mutane 63 Daga Hannun Boko Haram

    Rundunar Sojin Nijeriya Ta Sanar Da Ceto Mutane 63 Daga Hannun Boko Haram

    Mar 04, 2016 12:42

    Rundanar sojin Nijeriya ta sanar da samun nasarar kwato wasu mutane 63 daga hannun 'yan kungiyar Boko Haram da suka garkuwa da su bayan da sojojin suka fatattaki ‘yan ta’addan daga wasu kauyuka da yankuna na jihar Borno da ke arewa maso gabashin Nijeriyan.

  • Karshen Taron Koli Na Kungiyar Kasashen Gabashin Afrika EAC Karo Na 17

    Karshen Taron Koli Na Kungiyar Kasashen Gabashin Afrika EAC Karo Na 17

    Mar 04, 2016 02:15

    A ranar Larabar data gabata ce aka rufe taron koli na kungiyar kawancen kasashen gabashin Afrika EAC a birnin Arusha dake arewacin kasar Tanzaniya.

  • Shugaba A/Kudu, Zuma Ya Tsallake Kokarin Tsige Shi A Majalisar  Kasar

    Shugaba A/Kudu, Zuma Ya Tsallake Kokarin Tsige Shi A Majalisar Kasar

    Mar 02, 2016 01:57

    Shugaban kasar Afirka ta kudu Jacob Zuma ya tsallake wani kokari na tsige shi a yayin kuri’ar nuna rashin amincewa da gwamnatinsa da aka kada a majalisar dokokin kasar a jiya Talata saboda abin da babbar jam'iyyar adawa ta kira siyasarsa da ke cutar da tattalin arzikin kasar.

  • An Bukaci Da A Gudanar Da Bincike Kan Kisan Gillar Da Aka Yi A DR Congo

    An Bukaci Da A Gudanar Da Bincike Kan Kisan Gillar Da Aka Yi A DR Congo

    Feb 29, 2016 07:52

    Gamayyar kungiyoyi fararen hula a Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo ta bukaci gudanar da bincike kan kisan gillar da aka yi wasu fararen hula a wani kauye da ke gabashin kasar.

  • Yan Adawa A Mauritaniya Sun Bukaci Shugaban Kasar Da Ya Yi Murabus

    Yan Adawa A Mauritaniya Sun Bukaci Shugaban Kasar Da Ya Yi Murabus

    Feb 26, 2016 05:51

    Shugaban jam'iyyar adawa ta the Rally of Democratic Forces (RFD) a kasar Mauritaniya ya bukaci shugaban kasar da yayi murabus daga kan mukaminsa.

  • Shugaba Jacob Zuma Na Afirka Ta Kudu Ya Isa Burundi

    Shugaba Jacob Zuma Na Afirka Ta Kudu Ya Isa Burundi

    Feb 25, 2016 13:15

    Shugaba Jacob Zuma na Afirka ta kudu ya isa kasar Burundi a wannan Alhamis, inda zai jagoranci wata babbar tawagar kungiyar tarraya Afirka a wunkurin ganin an farfado da tattaunawa tsakanin gwamnatin da 'yan adawa na Burundi.

  • Kasar Ivory Coast Ta Ba Wa Blaise Compaore Shaidan Zama Dan Kasar

    Kasar Ivory Coast Ta Ba Wa Blaise Compaore Shaidan Zama Dan Kasar

    Feb 25, 2016 02:56

    Gwamnatin kasar Ivory Coast ta sanar da cewa ta ba wa hambararren shugaban kasar Burkina Faso Blaise Compaore takardar zama dan kasar lamarin da zai iya yin kafar ungulu ga kokarin gwamnatin kasar Burkina Fason na mika mata shi don hukunta shi kan zargin da ake masa na hannu cikin kisan gillan da aka yi wa tsohon shugaban kasar Thomas Sankara

  • Bukatar 'Yan Adawar DR Congo Ta Gudanar Da Zaman Tattaunawa Da Gwamnati

    Bukatar 'Yan Adawar DR Congo Ta Gudanar Da Zaman Tattaunawa Da Gwamnati

    Feb 23, 2016 02:34

    Gamayyar jam'iyyun adawa a Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo ta G7 ta bukaci gudanar da zaman tattaunawa na kai tsaye tsakanin 'yan siyasar kasar ciki har da jam'iyya mai mulki ta shugaban kasar Joseph Kabila.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS