Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Senegal : Majalisar Tsarin Mulki Ta Yi Na'am Da Zaben Macky Sall

    Senegal : Majalisar Tsarin Mulki Ta Yi Na'am Da Zaben Macky Sall

    Mar 06, 2019 13:47

    Majalisar tsarin mulki a Senegal, ta yi na'am da sakamakon zaben shugaban kasar na ranar 24 ga watan Jiya, wanda shugaba Macky Sall, ya lashe a wani wa'adin mulki na biyu.

  • Ministocin Kudin Afrika Na Taro A Kamaru

    Ministocin Kudin Afrika Na Taro A Kamaru

    Mar 06, 2019 05:50

    Ministocin kudi da kwararru na kasashen Afrika na gudanar da wani taron kwanaki biyar a Yaounde, babban birnin jamhuriyar Kamaru, domin nazarin hanyoyi da matakan da za'a dauka don bunkasa ci gaban nahiyar.

  • 'Yan Tawayen Miski A Chadi Sunyi Biris Da Kiran Gwamnati

    'Yan Tawayen Miski A Chadi Sunyi Biris Da Kiran Gwamnati

    Mar 06, 2019 05:45

    'Yan tawayen Miski a yankin arewa maso yammacin Chadi, sun yi watsi da kiran da gwamnatin kasar ta yi ga dukkan 'yan tawayen kasar na su ajiye makamai su rungumi zaman lafiya.

  • Kungiyar Da'esh A Yammacin Afirka Ta Kori Shugabanta Al'Barnawi

    Kungiyar Da'esh A Yammacin Afirka Ta Kori Shugabanta Al'Barnawi

    Mar 05, 2019 17:49

    Kungiyar ‘Yan Ta’adda Ta “Daular Musulunci A Yammacin Afirka” Ta Kori Shugabanta Al Barnawi.

  • An Sallami Jagoran 'Yan Adawa Na Sudan

    An Sallami Jagoran 'Yan Adawa Na Sudan

    Mar 05, 2019 13:19

    Hukumomi a Sudan sun sallami jagoran 'yan hamayya na kasar, wanda aka cafke kwanaki kadan bayan zanga zangar tsadar rayuwa da kuma kin jinin gwamnati.

  • Afrika Ta Tsakiya : Yarjejeniyar Zaman Lafiya Ta Fara Gamuwa Da Cikas

    Afrika Ta Tsakiya : Yarjejeniyar Zaman Lafiya Ta Fara Gamuwa Da Cikas

    Mar 04, 2019 13:37

    Wani gungun 'yan tawaye daga cikin 14 da suka rattaba hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya a jamhuriyar Afrika ta tsakiya, ya sanar da janyewarsa daga yarjejeniyar.

  • D.R Congo  : Tshisekedi Ya Yi Alkawarin Sakin Fursunonin Siyasa

    D.R Congo : Tshisekedi Ya Yi Alkawarin Sakin Fursunonin Siyasa

    Mar 03, 2019 12:07

    Shugaba, Félix Tshisekedi, na Congo, ya bayyana aniyarsa ta sakin dukkan fursunonin siyasa da ake tsare dasu a kasar.

  • Burkina : An Kaddamar Da Mutum Mutumin Martaba Thomas Sankara

    Burkina : An Kaddamar Da Mutum Mutumin Martaba Thomas Sankara

    Mar 02, 2019 15:02

    A Burkina Faso, a karon farko an kafa mutum mutumin martaba tsohon shugaban kasar mirigayi Thomas Sankara, wanda ya jagoranci gwagwarmayar samarwa da 'yan kasar 'yanci.

  • Uganda Ta Soki Rwanda Saboda Rufe Kan Iyakar Kasashen Biyu

    Uganda Ta Soki Rwanda Saboda Rufe Kan Iyakar Kasashen Biyu

    Mar 02, 2019 14:16

    Kasar Uganda ta soki makwabciyarta Rwanda saboda rufe kan iyakar kasashen biyu.

  • Najeriya : Adadin Wadanda Zazzabin Lassa Ya Kashe Ya Kai 83

    Najeriya : Adadin Wadanda Zazzabin Lassa Ya Kashe Ya Kai 83

    Mar 02, 2019 13:13

    A Najeriya adadin mutanen da cutar zazzabin lassa ta yi ajalinsu ya kai 83 a cewar hukumomin kiwna lafiya na kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS