Sakataren harkokin wajen Amurka ne ya sanar da cewa; Nan da wani lokaci Amurkan za ta aike da jami’an diplomsiyya zuwa kasar Korea Ta Arewa domin cigaba da tattaunawa
A jiya Litinin ne shugaban kasar Amurka Donald Trump ya sanya hannu akan tsawaita takunkumin kasar kasar Zimbabwe saboda abin da ya kira ci gaba da yi wa manufofin Amurka barazana da take yi.
Kungiyar (PLO), mai fafutukar kwato 'yancin Palastinawa ta yi Allawadai da matakin Amurka na rufe karamin ofishin jakadancinta dake Jerusalem.
Manyan hafsohin sojin kasashen Rasha da Amurka sun gana, domin tattauna batun tsaro da kuma hadin guiwa tsakanin dakarunsu a Siriya.
Kasar Siriya ta zargi kawacen da Amurka ke jagoranta da yin amfani da sinadarai masu guba a yankin gabashin kasar.
A wani lokaci yau Alhamis ce, ake sa ran kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya, zai yi wani zaman kada kuri'a kan wasu kudurorin doka masu sabani da juna da kasashen Amurka da Rasha suka gamatar masa kan batun Venezuela.
Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya isa birnin Hanoi, babban birnin kasar Vietnam, inda nan ne zai yi ganawa ta biyu tsakaninsa da shugaban Koriya ta Arewa, Kim Jong-un.
Gungun kasashen Latine Amurka na Lima dake adawa da mulkin shugaba Nicolas Maduro, sun kalubalanci duk wani yunkuri na yi amfani da karfi kamar yadda Amurka take shirin yi a kasar Venezuela.
Sakataren harkokin wajen Amurka Mike Pompeo ya fada a jiya Lahadi cewa Amurka za ta sanya karin takunkumi kan kasar Venezuela.
Shugabann Amurka Donald Trump, ya wallafa a shafinsa na Tweeter cewa, zai jinkirta amfani da karin haraji kan kayayyakin da kasar Sin ke shigarwa kasarsa da aka shirya fara amfani da shi a ranar 1 ga watan Maris.