Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

babban zauren MDD

  • Kasar Kamaru Ta Bukaci Kungiyoyin Kasa Da Kasa Da Su Yi Aiki Tare Da Nahiyar Afirka.

    Kasar Kamaru Ta Bukaci Kungiyoyin Kasa Da Kasa Da Su Yi Aiki Tare Da Nahiyar Afirka.

    Sep 24, 2017 08:02

    Shugaban kasar Kamaru Paul Biya ya yi ishara da mawuyacin halin da nahiyar Afirka take ciki, tare da tabbatar da cewa da akwai bukatar yin aiki tare da kungiyoyin kasa da kasa.

  • Buhari Ya Yi Jawabi A Babban Taron MDD

    Buhari Ya Yi Jawabi A Babban Taron MDD

    Sep 20, 2017 05:51

    Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya ya gabatar da jawabinsa a babban taron Majalisar Dinkin Duniya karo na 72 da aka fara gudanarwa a birnin New York na Amurka.

  • ICC Ta Bukaci A Gaggauta Cafke Mata Saif-Islam Ghaddafi

    ICC Ta Bukaci A Gaggauta Cafke Mata Saif-Islam Ghaddafi

    Jun 14, 2017 15:44

    Babbar mai shigar da kara ta kotun hukuntan mayan laifuka ta duniya, Fatu Bensuda ta bukaci da a gaggauta cafke mata dan tsohon shugaban kasar Libiya Mu'ammar Ghaddafi, cewa da Seif al-Islam wanda wani gungun 'yan bindiga ya sanar da sake shi a ranar Juma'a data gabata.

  • Syria / Makamai Masu Guba : Rasha Ta Hau Kujerar Na Ki

    Syria / Makamai Masu Guba : Rasha Ta Hau Kujerar Na Ki

    Apr 13, 2017 05:54

    Rasha ta ki amincewa da wani kuduri da kasashen yamma suka gabatar, kan zargin kai hari da makamai masu guba a Lardin Idlib dake arewa maso yammacin Syria. 

  • Rasha Ta Ja Kunnan Amurka Akan Syria

    Rasha Ta Ja Kunnan Amurka Akan Syria

    Apr 07, 2017 04:57

    Kasashe mambobin kwamitin tsaro na MDD sun kasa fahimtar juna akan matakin dauka bayan kai hari da makami mai guda a Syria.

  • Majalisar Dinkin Duniya Ta Jaddada Bukatar Raba Duniya Da Makaman Nukiliya

    Majalisar Dinkin Duniya Ta Jaddada Bukatar Raba Duniya Da Makaman Nukiliya

    Mar 28, 2017 05:42

    Mataimakin shugaban babban zauren Majalisar Dinkin Duniya ya jaddada bukatar ganin an kawo karshen duk wani makamin nukiliya a duniya.

  • An Bukaci Masu Fada-A-Ji Su Ceto Yarjejeniyar Tsagaita Wuta A Syria

    An Bukaci Masu Fada-A-Ji Su Ceto Yarjejeniyar Tsagaita Wuta A Syria

    Mar 26, 2017 05:43

    MDD ta bukaci kasashe masu fada-A-Ji kan rikicin kasar Syria dasu taimaka wajen ganin an mutunta yarjejeniyar tsagaita wuta a wannan kasar ta Syria.

  • Wakilan MDD Na Ziyara A Yankin Tafkin Chadi

    Wakilan MDD Na Ziyara A Yankin Tafkin Chadi

    Mar 02, 2017 11:16

    Wata tawagar wakilan kwamitin sulhu na MDD na shirin soma wata ziyara yau Alhamis a yankin tafkin Chadi domin janyo hankalin duniya akan irin mumunan hali da ukubar da ake ciki a wannan yankin.

  • Fiye Da Yara Kanana 500,000 Aka Yiwa Kofar Rago A Birnin Halab

    Fiye Da Yara Kanana 500,000 Aka Yiwa Kofar Rago A Birnin Halab

    Nov 27, 2016 11:51

    Wani rahoton hukumar kula da yara ta MDD ya bayyana cewa yara kanana kimani rabin miliyon ne suke cikin tsaka mai wuya a wasu yankuna 16 a kasar Siria.

  • Bon Ki Moon A Kasar A Bujumbura.

    Bon Ki Moon A Kasar A Bujumbura.

    Feb 22, 2016 19:23

    Babban Sakataren Majalisar Dinkin Duniya Ya Fara Aiki A Kasar Burundi

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS