-
Ci gaba da zanga-zangar gyamar Gwamnatin Ali khalifa a kasar Bahren
Nov 13, 2016 05:21Dubun dubutan 'yan kasar Bahren ne suka gudanar da zanga-zanga domin nuna goyon bayansu ga babban malamin nan Shekh Isa Kasim tare kuma da rera taken yin Allah wadai da milkin kama karya na masarautar Ali khalifa.
-
Zanga-zangar Mutanen Bahrain Domin Kare Sheikh Isa Qassim
Oct 28, 2016 19:00Dubban Mutanen Kasar Baharain sun yi Zanga-zangar nuna goyon bayansu ga Sheik Isa Qasim.
-
Mahukuntan Bahrain Sun Kwace Kaddarorin Jam'iyyar Alwifaq
Oct 23, 2016 19:25Mahukunatn akasar Bahrain sun sanar da kwace dukkanin kaddarorin jam'iyyar siyasa mafi girma akasar ta Alwifaq, bisa hujjar cewa tana adawa da salon tsarin mulkin mulukiya na kasar.
-
Gwamnatin Bahrain Ta Hana 'Yan Shi'an Kasar Gudanar Da Sallar Juma'a
Aug 26, 2016 16:59A ci gaba da takurawa mabiya tafarkin Shi'a a kasar Bahrain, jami'an tsaron kasar sun hana al'ummar garin Al-Diraz, garin da babban malamin Shi'a na kasar Sheikh Isa Qasim yake da zama, gudanar da sallar Juma'a.
-
Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci Mahukuntan Bahrain Da Su Daina Takurawa 'yan shi'ar Kasar
Aug 16, 2016 19:00An kira yi Zuriyar ali-Khalifa na Bahrain da su daina cutar da 'yan shia
-
Ana Ci Gaba Da Yin Allawadai Da Kama Manyan Malamai A Bahrain
Aug 09, 2016 21:39Gungun matasan 14 ga Fabrairu ya yi Allawadai da kakkausar urya dangane da ci gaba da kame manyan malaman addinin muslunci na kasar Bahrain da masarautar mulkin kama karya ta kasar ke yi.
-
Masarautar Bahrain Ta Kame Manyan Malamai Uku Na Kasar
Aug 07, 2016 05:23Masarautar mulkin mulukiya ta kasar Bahrain ta kame manyan malaman addini na kasar guda uku saboda dalilai na siyasa da bangarancin banbancin mazhaba.
-
Sarki Bahrain Ne Da Kansa Ya Bada Umarnin Kama Sayyid Majid Mash’al
Aug 01, 2016 05:52Cibiyar kare hakkin bil adama ta kasar Bahrain ta fitar da wani rahoto da ke cewa, sarkin kasar ne da kansa ya bayar da umarnin kama Sayyid Mash’al.
-
Shara'ar Shekh Isa na Kasar Bahrain
Jul 26, 2016 11:20Gwamnatin Kasar Bahrain ta ce a gobe Laraba ne za fara sauraren shara'ar Shekh Isa Kasim shugaban mabiya mazhabar shi'a na kasar
-
Mahukuntan Bahrain Sun kame Manyan Malamai Uku
Jul 26, 2016 06:47Masarautar mulkin kama karya ta Bahrain ta kame wasu daga cikin fitattun malaman kasar guda 3 saboda nuna goyon bayansu ga babban malamin addini na kasar.