Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

china

  • Rasha Ta Sayarwa China Jiragen Yaki.

    Rasha Ta Sayarwa China Jiragen Yaki.

    May 24, 2018 11:21

    Rasha ta ce za ta meka jiragen yaki samfarin Sukhoi Su-35 guda 10 a cikin wannan shekara ta 2018

  • Nijeriya Da China Sun Cimma Yarjejeniyar Musayen Kudi Da Suka Kai Dala Biliyan 2.36

    Nijeriya Da China Sun Cimma Yarjejeniyar Musayen Kudi Da Suka Kai Dala Biliyan 2.36

    May 03, 2018 17:25

    Babban bankin Nijeriya (CBN) ya kulla wata yarjejeniya ta musayar kudi da babban bankin kasar China na kudaden da suka kai Dala biliyan 2.36 da nufin karfafa harkar kasuwanci a tsakanin kasashen biyu.

  • China Ta Bayyana Goyon Bayanta Na Shirin MDD Wajen Warware Rikicin Libiya.

    China Ta Bayyana Goyon Bayanta Na Shirin MDD Wajen Warware Rikicin Libiya.

    Apr 16, 2018 19:01

    Karamin jakadan China a kasar Libiya ya bayyana goyon bayan kasarsa na shirin MDD wajen warware rikicin kasar Libiya ta hanyar tattaunawa.

  • Shirin Kasar Zimbabwe Na Kokarin Karfafa Alakarta Da Kasar China

    Shirin Kasar Zimbabwe Na Kokarin Karfafa Alakarta Da Kasar China

    Apr 05, 2018 06:46

    Shugaban kasar Zimbabwe ya jinjinawa kasar China kan irin goyon bayan da take bai wa Zimbabwe musamman a fuskar tattalin arziki da siyasa tare da bayyana aniyar kasarsa ta ci gaba da karfafa alaka da kasar ta China a bangarori da dama.

  • China: Shugaba Xi Jinping Zai Ci Gaba Da Mulki Har Illa Masha Allahu

    China: Shugaba Xi Jinping Zai Ci Gaba Da Mulki Har Illa Masha Allahu

    Mar 11, 2018 18:00

    Shugaban kasar China Xi Jinping zai ci gaba da mulkin kasar har illa Masha Allahu, bayan da jam'iyya mai mulki ta amince da hakan.

  • Kungiyar Tarayyar Afrika Ta Sake Karyata Zargin Cewa Kasar China Tana Mata Leken Asiri

    Kungiyar Tarayyar Afrika Ta Sake Karyata Zargin Cewa Kasar China Tana Mata Leken Asiri

    Feb 09, 2018 06:37

    Shugaban kungiyar Tarayyar Afrika ya jaddada cewa: Zargin cewar kasar China tana gudanar da ayyukan leken asiri kan kungiyar tarayyar Afrika kokari ne na rusa kyakkyawar alakar da ke tsakanin bangarorin biyu.

  • Kungiyar AU Ta Karyata Labarin Leken Asirin Da Ce Aka China Tana Yi Wa Kungiyar

    Kungiyar AU Ta Karyata Labarin Leken Asirin Da Ce Aka China Tana Yi Wa Kungiyar

    Jan 31, 2018 05:52

    Kwamitin Kungiyar Tarayyar Afirka ta karyata labarin da ake watsawa na cewa kasar China tayi yiwa kungiyar leken asiri ta hanyar kutse a Na'urorin hedkwatar kungiyar.

  • Siriya : Faransa Ta Sanya Takunkumi Kan Wasu Kamfanoni Da Jami'ai 25

    Siriya : Faransa Ta Sanya Takunkumi Kan Wasu Kamfanoni Da Jami'ai 25

    Jan 23, 2018 11:17

    Kasar Faransa ta sanar da kakaba takunkumi kan wasu Cibiyoyi da jami'ai su 25 kan zargin taimakawa shirin Siriya na sarafawa da kuma kera makamai masu guba.

  • Shugaban Kasar Faransa Ya Fara Ziyara A China

    Shugaban Kasar Faransa Ya Fara Ziyara A China

    Jan 08, 2018 19:13

    A yau Litinin, shugaban Faransa Emmanuel Macron ke fara ziyarar kwanaki uku a China, in da ake sa ran zai kulla wata alaka ta musamman da gwamnatin kasar don yaki da ta’addanci da kuma magance matsalar dumamar yanayi a duniya.

  • Trump Ya Zargi China Da Karya Takunkumin Da Aka Kakabawa Korea Ta Arewa

    Trump Ya Zargi China Da Karya Takunkumin Da Aka Kakabawa Korea Ta Arewa

    Dec 29, 2017 06:33

    Bayan watsa labarin cinikayyar Man fetir tsakanin buranan Beijing da Pyongyang, Shugaban Amurka Donal Trump ya zargi hukumomin China da karya takunkumin da MDD ta kakabawa Korea ta Arewa ta hanyar sayar mata da man fetir.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS