Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

china

  • Rasha Da China Sun Kalubalanci Tsarin Tsaron Amurka

    Rasha Da China Sun Kalubalanci Tsarin Tsaron Amurka

    Dec 19, 2017 11:05

    Kasashen Rasha da China sun kalubalanci tsarin tsaron Amurka da shugaba Trump ya gabatar a Jiya Litini, wanda ya ce kasashen biyu na a matsayin babban abun damuwarsa.

  • Amurka / Sin : Akwai Mafita A Rikicin Koriya Ta Arewa_Trump

    Amurka / Sin : Akwai Mafita A Rikicin Koriya Ta Arewa_Trump

    Nov 09, 2017 05:01

    Shugaba Donald Trump na Amurka ya ce yana da yakini akan samun mafita kan rikicin Koriya ta Arewa.

  • ُShugaban Kasar China Ya Bukaci Sojojin Kasar A Njibuti Su Tabbatar Da Zaman Lafiya A Yankin

    ُShugaban Kasar China Ya Bukaci Sojojin Kasar A Njibuti Su Tabbatar Da Zaman Lafiya A Yankin

    Nov 04, 2017 06:30

    Shugaban kasar China Xi Jinping ya bukaci rundunar sojojin ruwan kasar ta farko a kasashen waje da ta yi aiki tukuru don tabbatar da zaman lafiya da tsaro a yankin kahon Afrika da suka yi sansani da kuma duniya gaba daya.

  • Kasar China Ta Zuba Hannun Jari Fiye Da Dala Biliyan 10 A Angola

    Kasar China Ta Zuba Hannun Jari Fiye Da Dala Biliyan 10 A Angola

    Oct 02, 2017 07:11

    Jakadan Kasar Sin a Angola ya ce; Sabbin ayyukan raya kasa da Sin ta yi a kasar a cikin 2017 sun haura dalar Amurka biliyan 10.

  • Sojojin Kasar Sin, Suna Gudanar Da Atisaye A Kasar Djibouti:

    Sojojin Kasar Sin, Suna Gudanar Da Atisaye A Kasar Djibouti:

    Sep 26, 2017 19:15

    Kwamandan sojan China a kasar Djibouti Liang Yang ya ce; Sojoji masu yawa ne suke atisayen domin samun karin kwarewar aiki da kuma sarrafa sabbin na'urori.

  • Girgiza Kasa Ta Kashe Mutane Da Dama A China

    Girgiza Kasa Ta Kashe Mutane Da Dama A China

    Aug 09, 2017 06:30

    Rahotanni daga China na cewa akalla mutane 13 ne suka rasa rayukansu a wata girgiza kasa mai karfin maki 6,5 data aukawa kasar a jiya Talata.

  • Kasar China Ta Yi Alkawarin Taimakawa Kasar Gambiya

    Kasar China Ta Yi Alkawarin Taimakawa Kasar Gambiya

    Aug 02, 2017 11:05

    Ministan harkokin wajen kasar China Wang Yi ya bayyana cewar kasar Chinan ta yi alkawarin taimakawa kasar Gambiya a bangaren ayyukan gona, yawon shakatawa da sauran fannoni.

  • China Ta Kafa Sansanin Sojan Ruwa A Kasar Djibouti

    China Ta Kafa Sansanin Sojan Ruwa A Kasar Djibouti

    Aug 02, 2017 06:37

    Kasar china ta kafa sansanin sojin ruwa na farko a kasashe wajen a kasar Djibouti.

  • Trump : Ban Lamunta Da Yadda China Ba Ta Tsawatawa Koriya Ta Arewa Ba

    Trump : Ban Lamunta Da Yadda China Ba Ta Tsawatawa Koriya Ta Arewa Ba

    Jul 30, 2017 06:20

    Shugaba Donald Trump na Amurka ya ce ba zai lamunta ko kadan ba da yadda kasar China bata daukar wani ba mataki ba kan Koriya ta Arewa.

  • China Ta Nuna Adawa Na Daukan Matakin Soja A Kan Kasar Koriya Ta Arewa

    China Ta Nuna Adawa Na Daukan Matakin Soja A Kan Kasar Koriya Ta Arewa

    Jul 06, 2017 06:29

    Wakilin China a MDD ya nuna adawa dangane da daukar matakin Soja kan kasar Koriya ta Arewa.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS