-
Rasha A Shirye Take Ta Tura Da Sojojin Kasanta Cikin Siriya Don Fada 'Yan Ta'adda
Apr 24, 2017 17:13Majiyoyin sojin kasar Siriya sun bayyana cewar Rasha ta sanar da gwamnatin kasar Siriya cewa a shirye take ta tura da sojojinta na kasa zuwa kasar Siriyan don taimakawa gwamnatin a fadar da take yi da 'yan ta'addan takfiriyya da suke samun goyon bayan kasashen waje.
-
Harin Ta'addamci A Birnin Paris Zai Yi Tasiri A Zaben Kasar Faransa
Apr 21, 2017 12:21A jiya ne wani dan ta'adda ya kai hari kan yansanda a birnin Paris na kasar Faransa ya kuma kashe guda daga cikinsu a yayinda ya raunata wasu biyu
-
Kungiyar ISIS Ta Dauki Alhakin Harin Birnin Paris
Apr 21, 2017 05:32Kungiyar ta'addancin ta ISIS ta dauki alhakin harin da aka kai birnin Paris na kasar Faransa a daren jiya Alkhamis
-
Kungiyar Ta'addanci Ta Da'ish Ta Fille Kawunan Irakawa 17 A Garin Karkuk Na Kasar Iraki
Apr 17, 2017 05:50Kungiyar ta'addanci ta Da'ish tana ci gaba da aiwatar da ayyukan wuce gona da iri kan al'ummar Iraki, inda a jiya Lahadi ta fille kawunan fararen hula 17 a garin Karkuk da ke arewacin kasar Iraki.
-
Masar : IS Ta Dauki Alhakin Harin Da Ya Kashe Mutane 43
Apr 09, 2017 17:22Kungiyar 'yan ta'adda ta Da'esh ta dauki alhakin kai hare-haren da sukayi sanadanin mutuwar mutane akalla 43 a wasu majami'i biyu na Masar a wannan safiyar.
-
Lebanon: Taho Mu gama a tsakanin Sojoji Da 'Yan ta'adda
Apr 06, 2017 18:57Sojojin Kasar Lebanon sun yi taho mu gama da 'yan ta'adda a gabacin kasar.
-
Sojojin Masar Sun Yi Nasarar Kashe Daya Daga Cikin Jagororin 'Yan Ta'addan Kasar
Apr 03, 2017 05:38Sojojin gwamnatin Masar sun yi nasarar halaka daya daga cikin jagororin kungiyar ta'addanci ta Da'ish da ke yankin Tsibirin Sina na kasar.
-
Sojojin Iraki Sun Kashe Jagoran Da'esh Na Biyu
Apr 02, 2017 10:16Rundinar sojin Iraki ta sanar da kashe jagora na biyu na kungiyar IS (Da'esh) wato Ayad Hamid al-Jumaili, yayin wani farmaki da sojojin kasar suka kai kwanan baya a yankunan yammacin kasar.
-
Sojojin Iraki Sun Ce Sun Kashe Mutum Na Biyu A Kungiyar ISIS Na Kasar
Apr 02, 2017 04:54Kakakin hukumar leken asiri ta kasar Iraki ya bayyanar cewa sojojin kasar sun sami nasarar hallaka Ayad al-Jumaili, wanda ake dauka a matsayin mataimakin shugaban kungiyar ta'addancin nan ta Da'esh (ISIS) a kasar Iraki karkashin jagorancin Abu Bakr al-Baghdadi, a wani hari ta sama da suka kai mabuyarsa.
-
Iraki: 'Yan ta'adda Sun Yi Wa Mutane Fiye Da 100 Kisan Kiyashi A Mosel.
Mar 27, 2017 12:11Majiyar tsaron Iraki ta ce; yan 'ta'addar kungiyar Da'esh sun kashe mutane 191 da su ke kokarin ficewa daga wani yanki na birnin Mosel.