Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

erdogan

  • Rouhani Ya Kirayi Kasashen Musulmi Da Su Kalubalanci Aika Aikan Amurka Da 'Isra'ila' Kan Palastinawa

    Rouhani Ya Kirayi Kasashen Musulmi Da Su Kalubalanci Aika Aikan Amurka Da 'Isra'ila' Kan Palastinawa

    May 17, 2018 05:39

    Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Rouhani ya bayyana kisan gillan da haramtacciyar kasar Isra'ila ta ke yi wa Palastinawa a matsayin babban bala'i inda ya kirayi shugabanni da kuma cibiyoyin kasashen musulmi da su kalubalancin irin wannan danyen aikin da 'Isra'ilan' bisa goyon bayan Amurka ta ke yi.

  • Macron:Turkiya Ba Za Ta Kasance Mamba A Kungiyar Tarayyar Turai Ba

    Macron:Turkiya Ba Za Ta Kasance Mamba A Kungiyar Tarayyar Turai Ba

    Jan 06, 2018 06:31

    A yayin taron manema labarai tare da shugaban kasar Turkiya Rajeb Tayyib Erdogan a birnin Paris, Shugaba Macron na Faransa ya tabbata da cewa abubuwan da suka faru na baya bayan nan a Turkiya ba za su bayar da dama na hadewar kasar a kungiyar tarayyar Turai ba.

  • Shugaban Turkiyya Ya Ce: Al'ummar Musulmi Ba Zasu Taba Yin Sakaci Kan Birnin Qudus Ba

    Shugaban Turkiyya Ya Ce: Al'ummar Musulmi Ba Zasu Taba Yin Sakaci Kan Birnin Qudus Ba

    Dec 28, 2017 11:48

    Shugaban kasar Turkiyya ya bayyana cewa; Birnin Qudus mallakin al'ummar musulmi ne, kuma ba zasu taba yin sakaci kan ci gaba da kare birnin ba.

  • Shugaban Turkiyya Ya Ce: Al'ummar Musulmi Ba Zasu Taba Yin Sakaci Kan Birnin Qudus Ba

    Shugaban Turkiyya Ya Ce: Al'ummar Musulmi Ba Zasu Taba Yin Sakaci Kan Birnin Qudus Ba

    Dec 28, 2017 11:46

    Shugaban kasar Turkiyya ya bayyana cewa; Birnin Qudus mallakin al'ummar musulmi ne, kuma ba zasu taba yin sakaci kan ci gaba da kare birnin ba.

  • Urdugan: Takunkumin Amurka Akan Sudan Zalunci Ne

    Urdugan: Takunkumin Amurka Akan Sudan Zalunci Ne

    Dec 26, 2017 07:40

    Shugaban kasar Turkiya Rajab Tayyib Urdugan wanda yake ziyara a kasar Sudan ya bayyana cewa Manyan Kasashen Duniya Suna Son Kafa Iko A Kasashen Musulmi

  • Ziyarar Shugaban Kasar Turkiya Zuwa Wasu Kasashen Afirka

    Ziyarar Shugaban Kasar Turkiya Zuwa Wasu Kasashen Afirka

    Dec 25, 2017 12:21

    Shugaban Kasar Turkiya ya fara ziyara a wasu kasashen Afirka da nufin inganta alakar siyasa da tattalin arziki.

  • Shugabannin Kasashen Rasha Da Turkiyya Sun Yi Suka Kan Matsayin Trump Dangane Da Birnin Qudus

    Shugabannin Kasashen Rasha Da Turkiyya Sun Yi Suka Kan Matsayin Trump Dangane Da Birnin Qudus

    Dec 08, 2017 06:21

    Shugabannin kasashen Rasha da Turkiyya sun bayyana matsayin shugaban kasar Amurka kan birnin Qudus da cewa: Wata babbar cutarwa ce ga shirin sulhun yankin gabas ta tsakiya.

  • Shugaba Buhari Yayi Kira Ga Hadin Kai Da Aiki Tare Tsakanin Kasashen Kungiyar D-8

    Shugaba Buhari Yayi Kira Ga Hadin Kai Da Aiki Tare Tsakanin Kasashen Kungiyar D-8

    Oct 20, 2017 17:18

    Shugaba Muhammadu Buhari na Nijeriya ya kirayi shugabannin kasashen kungiyar D-8 da suke taro a kasar Turkiyya da su dau matakan da suka dace wajen kara karfafa alaka ta kasuwanci da zuba jari tsakanin kasashe membobin kungiyar.

  • Jagora: H.K.Isra'ila Tana Kokarin Sake Samar Da Wata Sabuwar Isra'ila Ce A Yankin Gabas Ta Tsakiya

    Jagora: H.K.Isra'ila Tana Kokarin Sake Samar Da Wata Sabuwar Isra'ila Ce A Yankin Gabas Ta Tsakiya

    Oct 05, 2017 07:30

    Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci na Iran ya fayyace cewa: Gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila tana kokarin sake samar da wata sabuwar Isra'ila ce a yankin gabas ta tsakiya, don haka take ingiza Kurdawa kan raba kasar Iraki.

  • Shugabannin Iran Da Turkiyya Sun Bayyana Rashin Amincewa Da Rarraba Kasar Iraki

    Shugabannin Iran Da Turkiyya Sun Bayyana Rashin Amincewa Da Rarraba Kasar Iraki

    Oct 04, 2017 17:22

    Shugabannin kasashen Iran da Turkiyya sun bayyana cewa ba za su taba amincewa da kokarin Kurdawa na rarraba kasar Iraki ba, suna masu sake jaddada shirin gwamnatocinsu na kara karfafa alakar da ke tsakanin kasashen biyu.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS