-
Faransa Ta Nuna Adawarta Da Dage Ficewar Birtaniya Daga Cikin Kungiyar Tarayyar Turai
Mar 21, 2019 06:21Faransar ta ce ba za ta amince da bukatar Birtaniyar ba har sai ta samu tabbacin cewa 'yan majalisar kasar Birtaniyar za su amince da ficewar Birtaniyar daga cikin kungiyar Tarayyar Turai.
-
Faransa : Za'a Jibge Sojoji Don Tunkarar Masu Bore
Mar 20, 2019 11:13Hukumomi a Faransa, sun ce za'a tsaurara matakan tsaro ta hanyar jibge sojoji na tawagar yaki da ta'addanci domin tunkarar masu zanga zanga da akewa lakabi da masu ''dorawa riga'' a ranar Asabar mai zuwa.
-
Zanga Zangar Faransa : An Kori Shugaban 'Yan Sandan Birnin Paris
Mar 19, 2019 11:27Piraministan kasar Faransa, Edouard Philippe, ya sanar da korar shugaban 'yan sanda birnin Paris, biyo bayan mummunar zanga zangar da masu bore a kasar da aka fi sani da masu dorawa riga, sukayi a ranar Asabar data gabata.
-
Zanga Zangar Faransa Na Kamari
Mar 17, 2019 02:03Rahotanni daga Faransa na cewa zanga zangar da masu dorawar riga keyi, na ci gaba da kamari, inda a jiya Asabar masu boren suka kona shaguna tare da kwasar ganima a babban titin ''Champs-Elysées'', na Paris babban birnin kasar.
-
Faransa: An karfafa Matakan Tsaro A Wuraren Ibadu.
Mar 15, 2019 13:22Ministan cikin gidan kasar Faransa ya bukaci sa ido da karfafa matakan tsaro a wuraren ibadu na fadin kasar gaba daya, bayan harin ta'addancin da aka kai masallatai biyu a kasar New-Zeland.
-
Faransa : MDD Ta Bukaci A Gudanar Da Bincike Kan Amfani Da karfi Kan Masu Bore
Mar 06, 2019 09:28Hukumar kare hakkin bil adama ta Majalisar Dinkin Duniya, ta bukaci mahukuntan Faransa dasu gudanar da bincike kan amfani da karfi na jami'an 'yan sanda kan masu zanga zanga a kasar da ake kira da masu ''dorawa riga''.
-
Dakarun Yemen Sun kai harin Daukar Fansa Kan Saudiyya
Mar 03, 2019 04:06Sojoji da dakarun sa-kai na kasar Yemen sun kai hare-haren daukar fansa akan sojojin Saudiyya.
-
Taliban Ta Gargadi India Dangane Da Ci Gaba Da Kai Wa Pakistan Hari
Feb 27, 2019 14:54Kungiyar Taliban ta gargadi gwamnatin India dangane da ci gaba da kai wa kasar Pakistan hari, tare bayyana hakan a matsayin lamari mai matukar hadari.
-
Shugaban Iraki Ya Fara Ziyara A Faransa
Feb 25, 2019 06:43Shugaban kasar Iraki, Barham Saleh, ya fara wata ziyarar aiki ta kwanaki biyu a Faransa.
-
Ana Samun Galaba A Yaki Da Ta'addanci A Yankin Sahel_Faransa
Feb 23, 2019 12:57Firaministan Faransa, Edouard Philippe, ya bayyana cewa ana samun galaba a yakin da ake da mayakan dake ikirari da sunan jihadi da kuma matalsar tsaro a yankin sahel.