-
Rundunar Sojin Ruwan Masar Ta Karbi Wani Jirgin Ruwan Yaki Kirar Faransa
Sep 23, 2017 11:48Rundunar sojojin ruwa ta kasar ta karbi wani jirgin ruwan yaki na zamani kirar kasar faransa mai suna Gowin-1
-
Shugaban Afirka Ta Tsakiya Ya Soki Gwamnatin Kasar Faransa
Sep 21, 2017 20:01Shugaban kasar Afirka ta tsakiya ya soki gwamnatin kasar faransa sanadiyar janye sojojin ta da ta yi daga cikin kasarsa.
-
Faransa : Yarjejeniyar Nukiliya Iran, Misali Ne Na Hana Yaduwar Makaman Nukiliya
Sep 18, 2017 14:42Kasar Faransa ta bakin ministan harkokin wajenta ta ce yarjejeniyar nukiliyar da aka cimma da Iran, misali ne mai kyawo da zai hana yaduwar makaman nukiliya.
-
An Gudanar Da Gagarumar Zanga-Zanga A Faransa
Sep 13, 2017 05:53Dubban jama'a sun gudanar da zanga zanga a Paris domin nuna adawa da manufar shugaba Emmanuel Macron na yin garanbawul a fannin kwadago a kasar.
-
Faransa Ta Bukaci A Tsara Zaben 'Yan Majalisar Dokoki A Chadi
Sep 12, 2017 05:50Kasar Faransa ta bukaci shugaba Idriss Deby na kasar Chadi da ya tsara zaben 'yan majalisar dokokin kasar.
-
Macron: Faransa Za Ta Ci Gaba Da Yin Aiki Da Yarjejeniya Kan Shirin Iran Na Nukiliya
Aug 29, 2017 12:07Shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron ya jaddada cewa, kasarsa za ta ci gaba da yin aiki da yarjejeniyar da aka cimmawa kan shirin Iran na Nukiliya.
-
Jaridar Charlie Hebdo Ta Sake Buga Wani Zane Na Izgili Ga Muslunci
Aug 25, 2017 05:17Jaridar Charlie Hebdo da ake bugawa a kasar Faransa ta sake buga wani zane da ke yin izgili ga addinin musulunci, dangane da harin ta'addancin da aka kai a birnin Barcelona.
-
Yan Kasar Faransa 271 Da Suka Yi Yaki Karkashin Kungiyoyin 'Yan Ta'adda Sun Koma Gida
Aug 06, 2017 05:39Ministan harkokin cikin gidan kasar Faransa ya sanar da cewa: 'Yan kasar Faransa 271 ne suka koma gida bayan gudanar da yaki karkashin kungiyoyin 'yan ta'adda a kasashen Iraki da Siriya.
-
Kasashen Jamus Da Faransa Zasu Karfafawa Na G5 Gwiwa
Aug 01, 2017 18:19Kasashen Jamus da kuma Faransa sun sha alwashin karfafawa kasashen yankin Sahel wajen yaki da mayakan dake ikirari da sunnan jihadi.
-
Kasar Faransa Ta Tashi Tsaye Don Dinke Barakan Da Ta Dai-Daita Kasar Libya
Jul 27, 2017 05:18Shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron ya tattauna da bangarori biyu na 'yan siyasar kasar libya don kawo karshen barakan da ke tsakaninsu a birnin Paris.