-
Gamabiya Ta Yi Maraba Da Fadada Dangantaka Da Kasar Cana
Jan 06, 2019 17:00Shugaban kasar Gambiya Adama Narrow ya yi maraba da karfafa dangantakar kasarsa da kasar Cana.
-
Amurka Ta Haramta Wa Yahya Jammeh Da Iyalansa Shiga Kasar
Dec 11, 2018 16:24Gwamnatin Amurka ta sanar da sanya wa tsohon shugaban kasar Gambiya Alhaji Yahya Jammeh da iyalansa takunkumin haramta musu shiga kasar.
-
An Gayyaci Tsohon Shugaban Gambiya Da Ya Zo Ya Ba Da Shaida A Gaban Kwamitin Bincike
Jun 02, 2018 05:31Kwamitin binciken da gwamnatin kasar Gambiya ta kafa don binciken kadarorin da tsohon shugaban kasar Yahya Jammeh ya mallaka ya gayyace shi tare da iyalansa da wasu na kurkusa da shi da su bayyana a gaban kwamitin don amsa tambayoyi da kuma neman karin bayani.
-
An Kai Karar Yahya Jammeh Saboda 'Maganin AIDS Na Boge'
May 31, 2018 15:59Wasu mutane guda uku da suka yi amfani da maganin cutar kanjamau (AIDS) da tsohon shugaban kasar Gambiya Yahaya Jammeh ya samar sun shigar da karar tsohon shugaban bisa zargin ya haifar musu da matsala cikin lafiyarsu.
-
Gambiya : Jam'iyya Mai Mulki Ta Lashe Zaben Kananan Hukumomi
Apr 14, 2018 06:28Jam'iyya mai mulki a kasar Gambiya ta lashe da gagarimin rinjaye zaben wakilan kananan hukumomi da aka gudanar.
-
Dubban Bakin Haure Yan Kasar Gambia Da Suka Makale A Libya Za Su Koma Gida
Mar 01, 2018 19:03Hukumar kula da yan gudun hijira ta majalisar dinkin duniya a kasar Libya ta bada sanarwan cewa zata maida dubban bakin haure yan kasar Gambia zuwa gida.
-
An Dage Dokar Hana Tarurrukan Siyasa A Kasar Gambia
Jan 30, 2018 12:13Yan sanda a kasar Gambia sun bada sanarwar dage dokar hana tarurrukan siyasa a kasar bayan kafa wannan doka ne na tsawon kimanin makonni biyu .
-
Gambiya Ta Kama Wasu Tsoffin Janar Din Gwamnatin Jammeh Bayan Dawowarsu Gida
Jan 23, 2018 05:14Rundunar sojin kasar Gambiya ta sanar da kama wasu tsoffin Janar-Janar na tsohuwar gwamnatin Yahya Jammeh ta kasar bayan dawowarsu gida daga gudun hijirar da suka yi bayan kifar da tsohuwar gwamnatin.
-
Cote D'Ivoire, Gambiya, Da Maroco Sun Jaddada Wajabcin Maganace Matsalolin Musulmi Ta Hanyar Ruwan Sanyi
Jan 17, 2018 11:45Wakilan Kasashen Sudan, Cote D'ivoire, Gambiya da Maroco dake halartar taron shugabannin majalisun dokoki na kasashen musulmi na kungiyar OIC karo na 13 a birnin Tehran sun jaddada wajabcin magance matsalar duniyar musulmi tare da kalubalantar mamayar haramtacciyar kasar Isra'ila cikin ruwan sanyi.
-
Gwamnatin Gambiya Ta Sanar Da Shirinta Na Komawa Kungiyar Commonwealth
Dec 29, 2017 18:14Gwamnatin kasar Gambiya ta sanar da majalisar dokokin kasar aniyarta na komawa cikin kungiyar Commonwealth ta kasashe rainon Ingila bayan da tsohon shugaban kasar Yahya Jammeh ya fitar da kasar Gambiyan daga cikin kungiyar.