Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Gambiya

  • A Yau Ne Ake Gudanar Da Zaben 'Yan Majalisa A Kasar Gambia

    A Yau Ne Ake Gudanar Da Zaben 'Yan Majalisa A Kasar Gambia

    Apr 06, 2017 12:29

    A yau ne ake gudanar da zaben 'yan majalisar dokokin kasar Gambia, a matsayin zaben 'yan majalisar dokoki na farko bayan kayar da gwamnatin tsohon shugaban kasar Yahya Jammeh.

  • Za A Gudanar Da Zaben 'Yan Majalisa A Kasar Gambiya.

    Za A Gudanar Da Zaben 'Yan Majalisa A Kasar Gambiya.

    Apr 05, 2017 05:30

    Bayan kwashe shekaru 22, Al'ummar kasar Gambiya za su gudanar da zaben Wakilan su na Majalisar Dokokin kasar.

  • Gambiya za ta kafa Hukumar binciken Gwamnatin da ta shude

    Gambiya za ta kafa Hukumar binciken Gwamnatin da ta shude

    Mar 25, 2017 11:19

    Gwamnatin kasar Gambia za ta kafa hukumar tabbatar da gaskiya da sasanta rikici wadda za ta gudanar da bincike kan barnar da aka tafka a lokacin gwamnatin Yahya Jammeh.

  • Shugaban Gambia Na Ziyararsa Ta Farko A Turai

    Shugaban Gambia Na Ziyararsa Ta Farko A Turai

    Mar 14, 2017 16:09

    Sabon shugaban kasar Gambia, Adama Barrow na ziyarar aikinsa ta farko a nahiyar Turai.

  • Shugaban Gambiya Ya Ba Da Umurnin Sako Wasu Karin Fursunoni 98 Daga Gidan Yarin Ihunka Banza

    Shugaban Gambiya Ya Ba Da Umurnin Sako Wasu Karin Fursunoni 98 Daga Gidan Yarin Ihunka Banza

    Mar 04, 2017 05:53

    Shugaban kasar Gambiya Adama Barrow ya ba da umurnin sako wasu karin fursunoni 98 da ake tsare da su a gidan yarin nan na ihunka banza da ake kira da gidan yarin Mile II wanda yayi kaurin suna wajen azabar da wadanda ake tsare da su a wajen.

  • Shirin MDD na aiki tare da Ma'aikatar Shara'a ta kasar Gambiya

    Shirin MDD na aiki tare da Ma'aikatar Shara'a ta kasar Gambiya

    Mar 02, 2017 05:08

    Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana shirin ta na aiki tare da Ma'aikatar Shari'a gami da kungiyoyin kare hakin bil-adama a kasar Gambiya

  • Adama Barrow Ya Sallami Babban Hafsan Hafsoshin Gambia

    Adama Barrow Ya Sallami Babban Hafsan Hafsoshin Gambia

    Feb 28, 2017 12:47

    Shugaban kasar ne Adama Barrow ya sallami babban hafsan hafsoshin sojin kasar Janar Ousman Badjie, tare da maye gurbinsa da Janar Masanneh Kinteh.

  • Gambiya: Shugaban Kasa ya Sauke Babban Hafsan Hafsoshin Sojojin Kasar Daga Mukaminsa.

    Gambiya: Shugaban Kasa ya Sauke Babban Hafsan Hafsoshin Sojojin Kasar Daga Mukaminsa.

    Feb 28, 2017 08:07

    Majiyar Sojan Kasar ta Gambiya ta ce; Shugaban Kasar, Adama Barrow, ya sauke Usman Baji daga kan mukaminsa na hafsan hafsoshin sojojin kasar.

  • Gambiya: An kame Tsohon Shugaban Hukumar Leken Asiri Na Kasa.

    Gambiya: An kame Tsohon Shugaban Hukumar Leken Asiri Na Kasa.

    Feb 22, 2017 06:15

    Majiyar tsaro a Gambiya ta ce a jiya talata an kame shugaban hukumar leken asiri na kasa a zamanin Yahya Jammeh.

  • Kasashen Senegal da Gambiya sun guduri karfafa alakar dake tsakanin su

    Kasashen Senegal da Gambiya sun guduri karfafa alakar dake tsakanin su

    Feb 19, 2017 11:10

    Kasashen Senegal da Gambiya sun tabbatar da karfafa alakar dake tsakanin su

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS