Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Gambiya

  • Gambiya: Nuna Cikakken Goyon Baya Ga Sabon Shugaban Kasar Gambiya

    Gambiya: Nuna Cikakken Goyon Baya Ga Sabon Shugaban Kasar Gambiya

    Feb 18, 2017 19:05

    Dubban magoya bayan sabon shugaban kasar Gambiya Adama Barrowa sun yi cincirindo a garin Bakau da ke yamma da babban birnin kasar domin nuna goyon bayansu gare shi.

  • Ziyarar Sakataren Harkokin Wajen Kasar Birtaniya A Kasar Gambiya

    Ziyarar Sakataren Harkokin Wajen Kasar Birtaniya A Kasar Gambiya

    Feb 15, 2017 06:22

    Sakataren harkokin wajen kasar Birtaniya ya fara gudanar da ziyarar aiki a nahiyar Afrika, inda ya fara da kasar Gambiya.

  • Gambia Zata Ci Gaba Da Zama Mamba A Kotun Manyan Laifuka Ta Duniya

    Gambia Zata Ci Gaba Da Zama Mamba A Kotun Manyan Laifuka Ta Duniya

    Feb 14, 2017 17:23

    Kasar Gambia ta sanar da cewa za ta ci gaba da zama mamba a kotun hukunta manyan laifuka ta duniya da ke birnin Hague.

  • Tallafin Euro Miliyon 75 Na Tarayyar Turai Ga Kasar Gambia

    Tallafin Euro Miliyon 75 Na Tarayyar Turai Ga Kasar Gambia

    Feb 11, 2017 14:58

    Kungiyar tarayyar Turai ta bada sanarwan bada tallafin kudade Euro miliyon 75 ga gwamnatin kasar Gambai wacce ta samu sauyin shugabanci a watan da ya gabata.

  • Barrow: Kasar Gambiya Za Ta Ci Gaba Da Zama Cikin Kotun ICC

    Barrow: Kasar Gambiya Za Ta Ci Gaba Da Zama Cikin Kotun ICC

    Feb 10, 2017 05:33

    Shugaban kasar Gambiya Adama Barrow ya sanar da dawowa kasar cikin kotun kasa da kasa mai shari'ar manyan laifuffukan yaki bayan da tsohon shugaban kasar Yahya Jammeh ya janye kasar daga kotun a watannin baya.

  • Sojojin ECOWAS Sun Bankado Wasu Makamai A Gidan Tsohon Shugaban Gambiya Yahaya Jammeh

    Sojojin ECOWAS Sun Bankado Wasu Makamai A Gidan Tsohon Shugaban Gambiya Yahaya Jammeh

    Jan 31, 2017 17:54

    Sojojin kungiyar kasashen yammacin Afirka (ECOWAS) da aka tura su kasar Gambiya don tabbatar da tsaron kasar sun sanar da cewa sun gano wasu makamai a gidan tsohon shugaban kasar, Yahaya Jammeh da can garinsa na haihuwa da ke yammacin kasar.

  • Ziyarar Tawagar Bankin Duniya zuwa kasar Gambiya

    Ziyarar Tawagar Bankin Duniya zuwa kasar Gambiya

    Jan 31, 2017 05:48

    Babban Daraktan Bankin Duniya na yankin Afirka ya shaida cewa nan ba da jimawa ba Tawagar Bankin Duniya za ta ziyarci kasar Gambiya domin duba yadda za a taimakawa sabuwar Gwamnatin kasar.

  • Bukatar Shugaban Gambiya na zaman Dakarun kasashen Afirka a kasar sa

    Bukatar Shugaban Gambiya na zaman Dakarun kasashen Afirka a kasar sa

    Jan 26, 2017 17:38

    Shugaba Adama Barrow na Gambiya ya bukaci dakarun hadaka na kasashen Afirka su ci gaba da zama a kasar tsawon watanni shida don tabbatar da lumana a kasar.

  • Shugaba Adama Barrow Zai Koma Gambiya Gobe Alhamis

    Shugaba Adama Barrow Zai Koma Gambiya Gobe Alhamis

    Jan 25, 2017 18:22

    Wani na kurkusa da sabon shugaban kasar Gambiya Adama Barrow ya bayyana cewar a gobe Alhamis ne ake sa ran sabon shugaban zai koma kasar Gambiyan daga kasar Senegal inda ya ke zaune tun 'yan kwanaki kafin rantsar da shi da aka yi a matsayin sabon shugaban kasar.

  • Equatorial Guinea Ta Sanar Da Ba Wa Yahya Jammeh Mafaka Ta Siyasa

    Equatorial Guinea Ta Sanar Da Ba Wa Yahya Jammeh Mafaka Ta Siyasa

    Jan 25, 2017 18:21

    A hukumance kasar Equatorial Guinea ta sanar da ba wa tsohon shugaban kasar Gambia, Yahya Jammeh masauki a kasar bayan barinsa birnin Banjul, babban birnin kasar Gambiyan a ranar Asabar din da ta gabata.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS