Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

hari

  • Congo: 'Yan Bindiga Sun Kai Wa Yankin Kivo Ta Arewa Hari

    Congo: 'Yan Bindiga Sun Kai Wa Yankin Kivo Ta Arewa Hari

    Feb 18, 2018 08:35

    Majiyar gwamnatin kasar Jamhuriyar Demokradiyyar Congo ta tabbatar da cewa masu dauke da makaman sun kai harin ne akan fararen hula a yankin Kivo ta arewa.

  • An Kai Hari Kan Wani Ofishin Yansanda A Kasar Masar

    An Kai Hari Kan Wani Ofishin Yansanda A Kasar Masar

    Jan 06, 2018 19:06

    Majiyar jami'an tsaro a kasar Masar ta bayyana cewa wasu yan adawa sun kai hari kan wani ofishin yansanda a gabacin birnin Alkahira a yau Asabar.

  • Wasu Gungun 'Yan Bindiga Sun Kai Hari A Kudancin Najeriya

    Wasu Gungun 'Yan Bindiga Sun Kai Hari A Kudancin Najeriya

    Jan 02, 2018 06:29

    Jami'an 'yan sandan Najeriya sun sanar da kai harin wani gungun 'yan bindiga kan mabiya kirista a kudancin kasar.

  •  Boko Haram Ta Kai Hari Kan Sansanin Sojin Nijeriya A Jihar Borno

    Boko Haram Ta Kai Hari Kan Sansanin Sojin Nijeriya A Jihar Borno

    Dec 14, 2017 12:23

    Mayakan kungiyar Boko Haram sun kaddamar da wani hari kan sojojin Nigeriya a Kauyen Mainok da ke karamar hukumar Kaga a jihar Borno da ke shiyar arewa maso gabashin kasar da nufin kwace iko da barikin soji.

  • Jami'an Tsaron Masar Sun Kai Farmaki kan Maboyar 'Yan Ta'adda A Yankin Sina Na Kasar

    Jami'an Tsaron Masar Sun Kai Farmaki kan Maboyar 'Yan Ta'adda A Yankin Sina Na Kasar

    Nov 28, 2017 19:02

    Ma'aikatar harkokin cikin gidan kasar Masar ta sanar da cewa: Jami'an tsaron kasar sun kai farmaki kan wani maboyan 'yan ta'adda a lardin Sina ta Arewa, inda suka halaka wasu gungun 'yan ta'adda.

  • Mali:

    Mali: "Yan ta'adda Sun Kai Hari A Garin Soumpi

    Oct 27, 2017 06:30

    Ma'aikatar tsaron kasar Mali ta fitar da sanarwa da ta tabbatar da kai harin a tsakiyar kasar da wata kungiya mai alaka da alka'ida ta yi.

  • Harin Ta'addanci Ya Lashe Rayukan Sojojin Mali A Yankin Da Ke Tsakiyar Kasar

    Harin Ta'addanci Ya Lashe Rayukan Sojojin Mali A Yankin Da Ke Tsakiyar Kasar

    Oct 26, 2017 18:50

    Ma'aikatar tsaron Mali ta sanar da cewa: Wasu gungun 'yan ta'adda sun kaddamar da hari kan sojojin kasar a kauyen Soumpi da ke shiyar tsakiyar kasar, inda suka kashe sojojin akalla biyu.

  • Wasu Mahara Sun Bude Wuta A Jami'ar Mombasa Da Ke Kasar Kenya

    Wasu Mahara Sun Bude Wuta A Jami'ar Mombasa Da Ke Kasar Kenya

    Oct 10, 2017 12:00

    Rundunar 'yan sandan kasar Kenya ta sanar da cewa: Wasu gungun mahara sun kai harin wuce gona da iri kan jami'ar Mombasa da kudancin kasar Kenya, inda suka kashe mutane biyu tare da jikkata wasu na daban.

  • Sojojin Gwamnatin H.K.Isra'ila Sun Yi Awungaba Da Palasdinawa Masu Yawa

    Sojojin Gwamnatin H.K.Isra'ila Sun Yi Awungaba Da Palasdinawa Masu Yawa

    Oct 10, 2017 11:59

    Sojojin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila sun kai farmaki kan yankunan da suke gabar yammacin kogin Jordan, inda suka kame Palasdinawa masu yawa.

  • Jiragen Yakin Amurka Sun Kai Hari  Libiya

    Jiragen Yakin Amurka Sun Kai Hari Libiya

    Sep 25, 2017 05:44

    Babbban komandan dakarun Amurka a Afirka ya sanar da kai hari ta sama kan 'yan ta'adda a kasar Libiya

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS