Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

iraki

  • Iraki : IS Ta Wargaza Masallacin Al-Nouri Da Hasumiyar Mosul

    Iraki : IS Ta Wargaza Masallacin Al-Nouri Da Hasumiyar Mosul

    Jun 22, 2017 06:27

    Rindinar sojin Iraki ta ce kungiyar 'yan ta'adda ta IS ta wargaza masallacin Al-Nouri da kuma hasumiyar Mosul mai dadadden tarihi.

  • Iraki:

    Iraki: "Yan ta'addar Da'esh Masu Yawa Sun Halaka A rewacin Kasar

    Jun 21, 2017 11:57

    A wani hari da jami'an tsaron kasar ta Iraki su ka kai a yankin Salahuddin, sun halaka 'yan kungiyar Da'esh 12.

  • Shugaba Rauhani Ya Gana Da Fira Ministan Iraki A Tehran

    Shugaba Rauhani Ya Gana Da Fira Ministan Iraki A Tehran

    Jun 21, 2017 05:47

    Shugaban kasar Iran Sheikh Hassan Rauhani ya gana da Fira ministan kasar Iraki Haidar Abadi a birnin Tehran, a ziyarar aiki da Fira ministan na Iraki ke gudanarwa a kasar Iran.

  • Jagora:Iran Na Adawa Da Duk Wani Zaben Jin Ra'ayi Na Ballewar Wani Bangare Na Kasar Iraki

    Jagora:Iran Na Adawa Da Duk Wani Zaben Jin Ra'ayi Na Ballewar Wani Bangare Na Kasar Iraki

    Jun 20, 2017 18:06

    A yayin da yake jinjinawa hakin kan da aka samu tsakanin 'yan siyasa da maliman addinin kasar Iraki wajen yaki da Kungiyar ISIS, Jagoran juyin juya halin musulunci Ayatullah Sayyid Aliyul Khamenei, ya yaba da rawan da Dakarun Al'umma suka taka a yaki da Kungiyar IS

  • An Kame Irakawa Bakin Haure 199 A Kasar Amurka

    An Kame Irakawa Bakin Haure 199 A Kasar Amurka

    Jun 15, 2017 11:09

    An Kame Irakawa 199 dake zaune a kasar Amurka ba kan ka'ida ba

  • Dakarun Iraki Sun Kwato Yankin

    Dakarun Iraki Sun Kwato Yankin "Al-Zanjili" Daga Hannun 'Yan Ta'addan Da'esh

    Jun 10, 2017 17:10

    Rundunar sojin kasar Iraki ta ba da sanarwar cewa dakarun kasar sun sami nasarar kwato yankin Al-Zanjili da ke yammacin garin Mosul daga hannun 'yan ta'addan Da'esh (ISIS) lamarin da ke nuni da cewa sauran 'yan wasu yankuna ne kawai suka rage a hannun 'yan ta'adda.

  • JMI Ta Yi Allah Wadai Da Hare Haren Ta'addanci A Garuruwan Babil Da Karbala Na Kasar Iraqi

    JMI Ta Yi Allah Wadai Da Hare Haren Ta'addanci A Garuruwan Babil Da Karbala Na Kasar Iraqi

    Jun 09, 2017 17:12

    Gwamnatin Kasar Iran ta yi Allah wadai da hare haren ta'addancin da aka kai a garuruwan Karbala da kuma Babil na kasar Iraqi a safiyar yau Jumma'a wanda ya tafi da rayukan mutane akal 30 wadanda basu san hawa ko sauka ba.

  • Tagwayen Hare-hare Sun Kashe Mutane Akalla 30 A Iraki

    Tagwayen Hare-hare Sun Kashe Mutane Akalla 30 A Iraki

    May 31, 2017 05:52

    Wasu tagwayen hare haren kunar bakin wake a Iraki ya yi sanadin mutuwar mutane akalla 30 tare da raunana wasu dariruwa a birnin Bagadaza.

  • Irakawa Akalla 11 Ne Suka Yi Shahada A Wani Ta'addanci Da Aka Kai Kasar Iraki

    Irakawa Akalla 11 Ne Suka Yi Shahada A Wani Ta'addanci Da Aka Kai Kasar Iraki

    May 30, 2017 06:55

    Harin ta'addanci ta hanyar tarwatsa wata mota da aka makare da bama-bamai a yankin Karadah da ke birnin Bagadaza fadar mulkin kasar Iraki yayi sanadiyar shahadar mutane akalla 11 tare da jikkatan wasu fiye da 50 na daban.

  • A Yayin Da Ake Shirye Shiryen Yanto Jihar Nainuwa, Firaministan Iraki Ya Kai Ziyara Birnin Mausil

    A Yayin Da Ake Shirye Shiryen Yanto Jihar Nainuwa, Firaministan Iraki Ya Kai Ziyara Birnin Mausil

    May 29, 2017 18:16

    A yayin da Dakarun sa kai na Hashadu-Sha'abi suka isa kan iyakar kasar Iraki da Siriya dake yammacin jihar Nainuwa na arewacin kasar, Firaminstan kasar Haidar Abadi ya shiga birnin Mausil babban birnin Jihar Nainuwa a marecen wannan Litinin.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS