Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

iran

  • Turkiyya / Iran : Erdogan Na Ziyara A Tehran

    Turkiyya / Iran : Erdogan Na Ziyara A Tehran

    Oct 04, 2017 10:57

    Shugaban kasar Turkiyya, Recep Tayyip Erdogan, ya fara wata ziyara aiki a nan birnin Tehran na Jamhuriya musulinci ta Iran, inda ya gana da takwaransa na Iran din Hassan Rohani.

  • Zarif: Iran Tana Da Zabi Masu Yawa Idan An Sabawa Yerjejeniyar Nukliya Da Ta Kulla

    Zarif: Iran Tana Da Zabi Masu Yawa Idan An Sabawa Yerjejeniyar Nukliya Da Ta Kulla

    Oct 03, 2017 06:45

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Mohammad Jawad Zareef ya bayyana cewa JMI tana da zabi masu yawa idan kasar Amurka ta bayyana ficewarta daga yerjejeniyar Nukliya da aka kulla ta ita a shekara ta 2015.

  • Kasashen Iran Da Turkiyya Sun Karfafa Matakan Tsaro A Iyakokinsu

    Kasashen Iran Da Turkiyya Sun Karfafa Matakan Tsaro A Iyakokinsu

    Oct 02, 2017 16:41

    Kasashen Turkiyya Da Iran sun karfafa matakan ayyukan soji a wani mataki na tsaron iyakokinsu.

  • Zarif: Iran Za Ta Iya Watsi Da Yarjejeniyar Nukiliya Idan Amurka Ta Fice

    Zarif: Iran Za Ta Iya Watsi Da Yarjejeniyar Nukiliya Idan Amurka Ta Fice

    Sep 29, 2017 11:13

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Dakta Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewar Iran za ta iya ficewa daga yarjejeniyar nukiliyan da ta cimma da manyan kasashen duniya a shekara ta 2015 matukar dai Amurka ta fice daga yarjejeniyar.

  • Manyan Hafsoshin Sojojin Iran Da Iraki Sun Tattauna Kan Zaben Raba Gardamar Kurdestan

    Manyan Hafsoshin Sojojin Iran Da Iraki Sun Tattauna Kan Zaben Raba Gardamar Kurdestan

    Sep 28, 2017 11:18

    Manyan hafsoshin sojojin kasar Iran da Iraki sun yi wata ganawa ta musamman a nan birnin Tehran don tattauna batun zaben raba gardamar da aka gudanar a yankin Kurdawan aksar Iraki da nufin balle yankin daga kasar Iraki.

  • Iran : An Yi Jana'izar Shahid Hujaji

    Iran : An Yi Jana'izar Shahid Hujaji

    Sep 28, 2017 11:18

    A yau ne dubun dubatan mutanen garin Najafabad da ke nan Iran ne suka gudanar da jana'izar Shahid Muhsin Hujaji, daya daga cikin dakarun kasar Iran da 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Daesh suka kama da yanka shi a kasar Siriya, inda aka bisne shi da garin haihuwarsa na Najafabad.

  • Mogherini:Ba Za Mu Iya Sake Tattaunawa Ba Game Da Yarjejjeniyar Nukiliyar Iran Ba.

    Mogherini:Ba Za Mu Iya Sake Tattaunawa Ba Game Da Yarjejjeniyar Nukiliyar Iran Ba.

    Sep 25, 2017 05:42

    Babbar jami'ar harkokin wajen kungiyar tarayyar turai Federica Mogherini ta tabbatar da cewa ba za su iya sake tattaunawa ba game da shirin nukiliyar zaman lafiya na kasar Iran ba.

  • Iran Ta Dakatar Da Zirga-Zirga Jiragan Sama Zuwa Kurdistan Na Iraki

    Iran Ta Dakatar Da Zirga-Zirga Jiragan Sama Zuwa Kurdistan Na Iraki

    Sep 24, 2017 14:27

    Gwamantin Iran ta sanar da dakatar da dukkan zurga-zurga jiragan sama zuwa yankin Kurdistan na Iraki, a yayin da ake gaf da jefa kuri'ar raba gardama kan ballewar yankin na Kurdawa.

  • Ministan Tsaron Iran: Iran Ba Ta Bukatar Izinin Wani Wajen Karfafa Tsaronta

    Ministan Tsaron Iran: Iran Ba Ta Bukatar Izinin Wani Wajen Karfafa Tsaronta

    Sep 23, 2017 18:18

    Ministan tsaron kasar Iran Birgediya Janar Amir Hatami ya bayyana cewar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ba ta bukatar neman izinin wata kasa a duniyar nan wajen karfafa tsaron kasarta.

  • Ministan Tsaron Iran: Iran Ba Ta Bukatar Izinin Wani Wajen Karfafa Tsaronta

    Ministan Tsaron Iran: Iran Ba Ta Bukatar Izinin Wani Wajen Karfafa Tsaronta

    Sep 23, 2017 18:17

    Ministan tsaron kasar Iran Birgediya Janar Amir Hatami ya bayyana cewar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ba ta bukatar neman izinin wata kasa a duniyar nan wajen karfafa tsaron kasarta.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS