-
Ambaliyar Ruwa Ta Lashe Rayukan Mutane Akalla 13 A Kasar Iran
Aug 12, 2017 11:51Shugaban hukumar kula da hatsarurruka ta dabi'a a kasar Iran ya sanar da cewa: Ambaliyar ruwan da ta auku a wasu yankunan arewacin kasar ta lashe rayukan mutane akalla 13.
-
Jami'an Tsaron Iran Sun Kama 'Yan Ta'addan Da'esh 27 Da Suke Son Kai Hari Kasar
Aug 07, 2017 17:23Jami'an tsaron kasar Iran sun sanar da samun nasarar kama wasu 'yan ta'adda guda 27 da suke da alaka da kungiyar ta'addancin nan ta Da'esh (ISIS) a kokarin da suke yi na kawo harin ta'addancin cikin kasar Iran din.
-
Halartar Tawagogi Na Kasashen Duniya Da Shuwagabannin Kungiyoyin Kasa Da Kasa Bikin Rantsar Da Ruhani
Aug 06, 2017 06:49Halartar shuwagabannin kasashen duniya daban daban da kuma shuwagabannin kungiyoyin kasa da kasa a bikin rantsar da Dr Hassan Ruhani a matsayin shugaban kasar Iran karo na biyu yana nuna irin matsayin da Iran take da shi a yankin gabas ta tsakiya da kuma duniya gaba daya.
-
Iran : Rohani, Ya Sha Rantsuwar Kama Aiki A Wa'adi Na Biyu
Aug 05, 2017 14:31Zababen shugaban Jamhuriya muslinci ta Iran, Hassan Rohani ya yi rantsuwa kama aiki a wa'addin mulkinsa na biyu a yau Asabar.
-
Iran : Ana Daf da rantsar Da Shugaba Rohani
Aug 05, 2017 05:38A wani lokaci idan an jima ne ake sa ran zababen shugaban Jamhuriya muslinci ta Iran, Hassan Rohani zai yi rantsuwa kama aiki a wa'addin mulkinsa na biyu.
-
Wakilan Kasashen Duniya Suna Ci Gaba Da Isa Tehran Don Halattar Taron Rantsar Da Ruhani
Aug 04, 2017 06:32Ya zuwa yanzu tawagogin baki daga kasashen Moldova, Britania , Portugal, Sierra Leone, Saint Thomas and Princeton, Hungary, Suriname, Guinea da kuma Lithuania, duk sun isa nan Tehran don halattar bukin rantsar da Dr Hassan Runahani a matsayin shugaban kasar Iran karo na biyu a gobe Asabar.
-
Shugaba Ruhani: Iran Ba Za Ta Taba Mika Kai Ga Kokarin Makiya Na Mai Da Ita Saniyar Ware ba
Aug 03, 2017 10:58Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Ruhani ya bayyana cewar ko da wasa Iran ba za ta taba mika kai da kuma yarda da kokarin da makiya suke yi na mai she ta saniyar ware a tsakankanin kasashen duniya ba.
-
Jagora: Iran Ba Za Ta Taba Mika Wuya Ga Mulkin Kama-Karyar Ma'abota Girman Kai Ba
Aug 03, 2017 10:57Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana cewar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ba ta taba kuma ba za ta taba mika kai ga mulkin kama-karya na ma'abota girman kai, yana mai cewa a halin yanzu Iran tana tsaya da kafafunta kyam sama da shekarun baya.
-
Iran Za ta ci Gaba Da Kasancewa Tare Da Kasar Syria.
Aug 03, 2017 06:43Mai bada shawara ga shugaban majalisar shawarar musulunci ta Iran Amir Abdullahiyan ne bayyana haka a yayin ganawa da Pira ministan Syria a birnin Damascus.
-
Iran Ta Kafa Kwamitin Sa Ido A Kan Yarjejeniyar Nukiliya
Aug 01, 2017 07:27Gwamnatin Iran ta kafa wani kwamiti a jiya, wanda zai sanya ido a kan yarjejeniyar nukiliya da aka cimmawa tsakanin Iran da manyan kasashen duniya, gami da kungiyar tarayyar turai.