-
Kasashen Iran Da Uganda Na Fatan Kara Karfafa Hulda Tsakaninsu
Jul 30, 2017 06:20Jadakan Jamhuriya Musulinci ta Iran a Uganda ya gana da mukadanshin Firayi Ministan kasar, inda bangarorin biyu suka sanar da wajabcin kara hulda a tsakaninsu.
-
Majalisar Iran Ta Kada Kuri'ar Amincewa Da Kudurin Mayar Wa Amurka Da Aniyarta
Jul 29, 2017 17:03Kwamitin tsaron kasa da siyasar waje na Majalisar Shawarar Musulunci ta kasar Iran ya kada kuri'ar amincewa da wani kuduri na mayar da martani kan ta'addanci da mulkin mallakan Amurka a yankin Gabas ta tsakiya.
-
Ruhani: Ko Shakka Babu Iran Za Ta Mayar Da Martani Ga Takunkumin Amurka
Jul 27, 2017 05:28Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Ruhani yayi watsi da amincewar da majalisar Amurka ta yi ga wani daftarin doka da za ta kara kakabawa kasar Iran sabbin takunkumi yana mai cewa ko shakka babu wannan mataki na Amurka ba zai tafi haka ba tare da mayar masa da martani ba.
-
EU Ta Damu Kan Kakabawa Rasha Takunkumi
Jul 26, 2017 15:51Kungiyar tarayya turai ta nuna damuwa akan sabbin takunkumin da Amurka ta kakabawa kasar Rasha.
-
Iran Ta Yi Allah Wadai Da Kawanyar Da 'Isra'ila' Ta Yi Wa Masallacin Kudus
Jul 23, 2017 17:29Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi kakkausar suka da ci gaba da kawanyar da haramtacciyar kasar Isra'ila take yi wa Masallacin Kudus da kuma dirar mikiyar da suke yi wa Palastinawa masallata tana mai bayyana HKI a matsayin tushen ta'addanci a yankin Gabas ta Tsakiya.
-
Iran Da Iraki Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Aiki Tare A Bangaren Tsaro Da Aikin Soji
Jul 23, 2017 17:29Kasashen Iran da Iraki sun sanya hannu kan wata yarjejeniyar fahimtar juna da aiki tare a bangarorin tsaro da aikin soji a kokarin da ake yi na karfafa yanayin tsaron kasashen biyu da kuma yankin Gabas ta tsakiya
-
Iran Ta Kulla Yejejeniyoyi Fiye Da 30 Na Harkar Mai Da Gas A shekaru Biyu Da suka Gabata
Jul 23, 2017 09:13Gwamnatin kasar Iran ta kulla yerjeniyoyi kan harkar man fetur da gas tare da kamfanoni na ciki da wajen kasar 33 bayan kulla yerjejemiyar da manya manyan kasashen duniya kan shirinta na makamashin nukliya.
-
Komitin Hadin Guiwa Na Aiwatar Da Yejejeniyar Nukliyar Iran Da Kasashen Duniya Zai Dara Taro A Geneva.
Jul 21, 2017 05:05A dai-dai likacinda yerjejenuyar Makamashin Nukliar Kasar ta zaman lafiya Iran tare da Manya manya kasashen duniya 5+1 take cika shekaru biyu, za'a gudanar da taron komitin aiwatar da yerjejeniyar karo na 8, wanda zai sami halattan ita Iran, sauran kasashen shidda da kuma tarayar turai a birnin Vienna a yau Jumma'a.
-
Iran Ta Kira Mai Kula Da Harkokin Kuwait A Tehran, bayan Korar Jami'anta
Jul 20, 2017 18:13Bayan korar wasu jami'an diflomatsiyarta daga Kuwait, ma'aikatar harkokin wajen Iran ta kira mai kula harkokin kasar Kuwait a Tehran.
-
Martanin Iran Kan Sabbin Takukuman Amurka
Jul 19, 2017 15:06Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta mayar da martani dangane da sabbin takunkuman da Amurka ta dora ma wasu kamfanoninta da kuma wasu jami'an kasar, dangane da shirin Iran na kera makamai masu linzami na ballastic.