Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

iran

  • Jagora:Iran Na Adawa Da Duk Wani Zaben Jin Ra'ayi Na Ballewar Wani Bangare Na Kasar Iraki

    Jagora:Iran Na Adawa Da Duk Wani Zaben Jin Ra'ayi Na Ballewar Wani Bangare Na Kasar Iraki

    Jun 20, 2017 18:06

    A yayin da yake jinjinawa hakin kan da aka samu tsakanin 'yan siyasa da maliman addinin kasar Iraki wajen yaki da Kungiyar ISIS, Jagoran juyin juya halin musulunci Ayatullah Sayyid Aliyul Khamenei, ya yaba da rawan da Dakarun Al'umma suka taka a yaki da Kungiyar IS

  • Iran : Zarif, Ya Fara Ran Gadi A Arewacin Afrika

    Iran : Zarif, Ya Fara Ran Gadi A Arewacin Afrika

    Jun 18, 2017 14:02

    Yau Lahadi, ministan harkokin wajen kasar Iran, Mohammad Javad Zarif, ya fara wani ran gadi a wasu kasashen arewacin Afrika.

  • Majalisar Dattawan Amurka Ta Amunce Kakabawa Iran Sabon Takunkumi

    Majalisar Dattawan Amurka Ta Amunce Kakabawa Iran Sabon Takunkumi

    Jun 16, 2017 04:38

    Majalisar dattawan kasar Amurka, ta zartas da wani daftarin doka dake da nufin sake kakabawa kasar Iran takunkumi.

  • Ana Gudanar Da Tarukan Tunawa Da Shahadar Imam Ali (AS) A Iran

    Ana Gudanar Da Tarukan Tunawa Da Shahadar Imam Ali (AS) A Iran

    Jun 15, 2017 19:29

    A yau ana gudanar da tarukan tunawa da zagayowar lokacin shahadar Imam Ali (AS) a fadin kasar Iran, inda irin wannan taro da aka gudanar a Husainiyar Imam Khomeini (RA) ya samu halartar jagoran juyin juya halin Islama.

  • Gwamnatin Amurka Ta Sake Nanata Zarge Zargen Da Take Wa Jumhuriyar Muslunci Ta Iran

    Gwamnatin Amurka Ta Sake Nanata Zarge Zargen Da Take Wa Jumhuriyar Muslunci Ta Iran

    Jun 15, 2017 07:17

    Sakataren harkokin wajen kasar Amurka ya sake nanata zarge zarge marasa tushe da ya saba yi wa jumhuriyar musulunci ta iran a jiya laraba, a lokacin da yake halatar taro kan kasasfin kudin shekara ta 2018 a majalisar dattawan kasar.

  • Jami'an Tsaron Kasar Iran Sun Kashe Yan Ta'adda 2 Sun Kuma Kama Wasu 5

    Jami'an Tsaron Kasar Iran Sun Kashe Yan Ta'adda 2 Sun Kuma Kama Wasu 5

    Jun 15, 2017 07:07

    Jami'an tsaron kasra Iran sun kashe yan ta'adda 2 sun kuma kama wasu 5 a wani sumame da suka kaiwa mabuyar yan ta'addan a yankin chabahar na lardin Sistan-Buluchistan a jiya Laraba.

  • Zarif: Iran Tana Sane Da Goyon Bayan Da Saudiyya Take Ba Wa 'Yan Ta'addan Masu Son Kawo Mata Hari

    Zarif: Iran Tana Sane Da Goyon Bayan Da Saudiyya Take Ba Wa 'Yan Ta'addan Masu Son Kawo Mata Hari

    Jun 14, 2017 05:29

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Dakta Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewar Iran tana da bayanai na sirri da suke nuni da cewa Saudiyya tana ci gaba da goyon bayan kungiyoyin 'yan ta'addan da suke kan iyakokin kasar Iran da suke da shirin kai hare-haren ta'addanci cikin kasar.

  • AMURKA TA KUMA SAKE KARYA YERJEJENIYAR DA TA KULLA DA IRAN KAN MAKAMASHIN NUKLIYA

    AMURKA TA KUMA SAKE KARYA YERJEJENIYAR DA TA KULLA DA IRAN KAN MAKAMASHIN NUKLIYA

    Jun 13, 2017 07:00

    Mataimakin ministan harkokin wajen kasar Iran kan lamuran dokokin kasa da kasa sannan shugaban komiti mai kula da lamuran aiwatar yerjejeniyar shirin iran na nuklia tare da manya manyan kasashen duniya Abbas Araqchi ya bayyana cewa gwamnatin kasar Amurka wacce ta shude da kuma ta yanzu sun aiwatar da wasu abubuwa wadanda suka sabawa yerjejeniyar da suka cimma da kasar ta Iran

  • Rasha Da Iran Za Su Kara Bunkasa Huldar Kasuwanci A Tsakaninsu

    Rasha Da Iran Za Su Kara Bunkasa Huldar Kasuwanci A Tsakaninsu

    Jun 11, 2017 21:38

    Wasu manyan jami'an gwamnatin kasar Rasha daga ma'aikatar harkokin kasuwanci ta kasar suna gudanar da wata ziyarar aiki a kasar Iran, domin bunkasa hada-hadar kasuwanci tsakanin Rasha da Iran.

  • An Kashe Dan Ta'addan Da Ya Shirya Hare Haren Tehran

    An Kashe Dan Ta'addan Da Ya Shirya Hare Haren Tehran

    Jun 11, 2017 06:45

    Ministan harkokin leken asiri na kasar Iran ya bada sanarwan cewa na kashe dan ta'addan da ya shirya hare haren ta'addancin da aka kai wurare biyu a birnin Tehran a ranar Laraban da ta gabata.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS