-
Ministocin Harkokin Wajen Rasha, Iran, Syria, Sun Gudanar Da Zama A Moscow
Apr 14, 2017 15:22Ministocin harkokin wajen kasashen rasha, Iran da kuma Syria, sun gudanar da wani zama na musamman a yau a birnin Moscow, domin tattauna muhimman lamurra da suka shafi halin da ake ciki a Syria, da kuma daukar matakai na hadin gwiwa a tsakaninsu domin tunkarar lamarin.
-
An Shiga Kwanaki Na Uku Na Rajistar 'Yan Takara A Zaben Shugaban Kasar Iran
Apr 13, 2017 18:54Kimanin 'Yan Takara 287 ne Suka yi Rajistar Tsayawa Takara a Zaben Shugaban kasar Iran
-
Ministan Cikin Gidan Iran: Za'a Gudanar Da Zabe Cikin Adalci
Apr 11, 2017 19:03Ministan harkokin cikin gisa na kasar Iran Abdurrida Rahamani Fadli ya bayyana cewa za'a gudanar da zabubbuka a cikin kasar Iran cikin adalci da nutsuwa a duk fadin kadar.
-
Kasashen G7 Sun Yabawa Iran Kan Siyasar Sulhuntawa A Gabas Ta Tsakiya
Apr 11, 2017 19:02Ministocin harkokin waje na kasashe 7 masu karfin tattalin arziki a duniya sun yabawa JMI da bin siyasar sulhuntawa a yankin gabas ta tsakiya a taron kwanaki biyu da suka kammala a kasar Italia
-
Iran Ta Jaddada Wajabcin Gudanar Da Bincike Kan Batun Hari Da Makamai Masu Guba A Siriya
Apr 11, 2017 10:44Ministan harkokin wajen kasar Iran ya jaddada wajabcin kafa kwamitin bincike na kasa da kasa da zai gudanar bincike kan harin da aka kai da makamai masu guba a yankin Khun-Sheikhun na kasar Siriya.
-
An Fara Fara Rajistar 'Yan Takara A Zaben Shugaban Kasar Iran
Apr 11, 2017 05:46A Safiyar Yau Talata ce aka fara rajistan 'yan takara a zaben Shugaban kasar Iran karo na 12 a cibiyoyin zaben kasar
-
A Gobe Ne Za'a Fara Rajistar 'Yan Takara A Zaben Shugaban Kasar Iran
Apr 10, 2017 17:37Shugaban hukumar zaben kasar Iran Ali Asghar Ahmadi ya sanar da cewa a gobe Talata ce za a fara rajistar mutanen da suke son tsayawa takarar shugabancin kasar a zaben da za a gudanar a wata mai kamawa.
-
Duniya Ta yi Furuci Da Ci gaban da Iran ta ke samu ta fuskar Soja.
Apr 10, 2017 08:04Wani bincike da jami'ar Pennsylvania ta Amurka ta yi, ya tabbatar da cewa mafi yawancin masana a duniya sun yi imani da cewa Iran ta sami ci gaba ta fuskar tsaro da soja.
-
Iran : Harin Amurka A Syria Kuskure Ne, Ayatollah Ali Khamenei
Apr 09, 2017 17:18Jagoran juyin Islama na kasar Iran Ayatollah Sayyid Ali Khameni, ya bayyana cewa babban kuskure ne dubarar da Amurka ta yi na kai hari sansanin sojin Syria bisa zargin amfani da makami mai guba.
-
Dangantaka Na Kara Tsami Tsakanin Amurka Da Kawayen Syria
Apr 09, 2017 16:51Dangantaka na kara tsami tsakanin Amurka da kasashen dake goyan bayan gwamnatin shugaba Bashar Al'Assad na Syria, tun bayan harin makami masu linzamin da Amurka ta kaiwa Syriar a wannan makaon mai karewa.