-
Iran Ta Kai kara Amurka Kotun Duniya
Jun 16, 2016 05:26Iran ta kai kara Amurka a koyun duniya, saboda kin sakin mata wasu kudaden ta da Amurka tayi.
-
Jagora:Matukar Amurka taki mutunta yarjejjeniyar da aka cimma za ta hadu da martani mai tsanani daga kasar Iran
Jun 14, 2016 18:07Jagoran juyin juya halin musulinci a Iran ya tabbatar da cewa Matukar Amurka taki mutunta yarjejjeniyar da aka cimma za ta hadu da martani mai tsanani daga kasar Iran
-
Sojojin Kasar Iran Sun Kashe Yan Ta'adda Biyar A Wani Harin Ba Zata Da Suka Kai Masu
Jun 13, 2016 10:59Dakarun kare juyin juya halin musulunci a Iran sun kashe yan Ta'adda 5 a jiya Lahadi
-
Hadin Gwiwar Kasashen Iran, Rasha Da Siriya Don Fada Da Ta'addanci A Siriya
Jun 12, 2016 06:21Ministan tsaron kasar Iran Birgediya Janar Husain Dehqan ya bayyana cewar sakamakon bukatar gwamnatin kasar Siriya, gwamnatin Iran tana ganin goyon baya da kuma taimakon gwamnati da al'ummar kasar Siriya don fada da ta'addanci a matsayin wani nauyi da ke wuyanta da wajibi ne ta sauke shi.
-
Iran, Siriya Da Rasha Sun Sanar Da Aniyarsu Ta Fada Da 'Yan Ta'addan Takfiriyya
Jun 10, 2016 18:14Babban sakataren majalisar koli ta tsaron kasar Iran Admiral Ali Shamkhani ya bayyana cewar kasashen Iran, Siriya da Rashan sun kuduri aniyar fada da kuma yakar 'yan kungiyoyin ta'addanci na takfiyya.
-
Ayat. Kermani: Saudiyya Ta Fada Tarkon Amurka Da Yahudawan Sahyoniya
Jun 10, 2016 18:13Na'ibin limamin Juma'ar birnin Tehran Ayatullah Muhammad Ali Muwahhidi Kermani yayi kakkausar suka ga siyasar nuna kiyayyar ga al'ummomin yankin Gabas ta tsakiya da Saudiyya ta ke gudanarwa yana mai cewa Saudiyyan ta fada tarkon Amurka da haramtacciyar kasar Isra'ila.
-
Iran Ta Hanawa 'Yan Majalisar Amurka Visa
Jun 08, 2016 11:17Iran ta yi watsi da bukatar bada takardar izinin (visa) ga wasu 'yan majalisar dokokin Amurka na republican guda uku dake son shiga kasar domin duba halin da ake ciki dangane da yarjejeniyar nukiliyar da aka cimma da Iran.
-
Bunkasar Alakar Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Iran Da Malaysia
Jun 07, 2016 16:12Jakadiyar kasar Iran a kasar Malaysia ta bayyana gagarumin ci gaban da aka samu a tsakanin Iran da Malaysia ta fuskar harkokin tattalin arziki da cinikayya.
-
A Gobe Talata Ne Za A Fara Azumin Watan Ramalana A Iran Da Wasu Kasashen Larabawa
Jun 06, 2016 18:24A gobe Talata ce al'ummar Iran da wasu kasashen gabas ta tsakiya za su fara azumin watan Ramalana na bana bayan duban wata da aka yi a jiya Lahadi ba a ganshi ba.
-
Jagora Juyin Juya Halin Musulunci Ya Bukaci Maida Martani Mai Karfi Ga Adawar Da Amurka Takewa Kasar
Jun 05, 2016 18:06Jagoran juyin juya halin musulunci a nan Iran Aya. Sayyeed Aliyul Khaminai ya bayyana cewa akwai bukatar Iran ta maida martani wa gwamnatin kasar Amurka