-
Jamhuriyar Musulunci Ta Iran Zata Kara Karfafa Alakarta Da Kasashen Nahiyar Afrika
Mar 17, 2016 05:41Mataimakin ministan harkokin wajen Jamhuriyar Musulunci ta Iran a bangaren hudda da kasashen Larabawa da nahiyar Afrika ya jaddada aniyar kasar Iran na bunkasa alakarta da kasashen Afrika.
-
Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci Na Iran Ya Gana Da Shugaban Kasar Vietnam
Mar 15, 2016 18:18Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran ya jaddada cewa; Yana daga cikin tushen siyasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran karfafa alaka da taimakekkeniya tsakaninta da kasashen yankin Asiya ciki har da Vietnam.
-
Rasha Ta Ki Amincewa Da Sake Sanya Wa Iran Takunkumi Saboda Gwajin Makamai Masu Linzami
Mar 14, 2016 16:56Kasar Rasha ta sanar da rashin amincewarta da sanya wa Iran sabbin takunkumi saboda gwajin makamai masu linzami masu cin dogon zango da ta yi kwanan nan tana mai cewa hakan bai saba wa kudururrukan Majalisar Dinkin Duniya ba.
-
Ayatullahi Rafsanjani Ya Jaddada Wajabcin Samun Hadin Kai Tsakanin 'Yan Shi'a Da 'Yan Sunna
Mar 13, 2016 04:04Shugaban Majalisar Fayyace Masalahar Tsarin Musulunci a kasar Iran ya jaddada wajabcin ci gaba da samun hadin kai da fahimtar juna tsakanin mabiya mazhabar shi'a da na Sunna musamman a irin halin da ake ciki a yanzu a duniyar musulmi.
-
IRGC: Iran Za Ta Ci Gaba Da Kera Makamanta Ko Za'a Sa Mata Sabbin Takunkumi Kuwa
Mar 12, 2016 08:58Mataimakin babban hafsan hafsoshin dakarun kasar Iran Birgediya Janar Massoud Jaza'iri ya bayyana cewar Jamhuriyar Musulunci ta Iran za ta ci gaba da shirinta na kera makamai masu linzami ko da kuwa hakan zai sa a sanya wata masu sabbin takunkumi ne.
-
Ayatullahi Imami Kashani: Jamhuriyar Musulunci Ta Iran Abin Koyi Ne Ga Kasashen Duniya
Mar 11, 2016 17:11Limamin da ya jagoranci sallar Juma'a a babban Masallacin Juma'ar birnin Tehran na kasar Iran ya jaddada cewa; Makiya basu da karfin gwiwar daukan matakin wuce gona da iri kan kasar Iran sakamakon himman al'ummar kasar da shirin ko-ta kwanan dakarun Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
-
Norooz
Mar 08, 2016 12:36Sabuwar Shekarar Parsiawa Ta Bana
-
'Yan Majalisar Iran Sun Sake Jaddada Goyon Bayansu Ga Kungiyar Hizbullah
Mar 08, 2016 05:44Sama da 'yan majalisar shawarar Musulunci ta kasar Iran 200 ne suka nuna goyon bayansu ga kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon da kuma yin Allah wadai da matsayar da kungiyar larabawan Tekun Fasha na sanya kungiyar cikin kungiyoyin 'yan ta'adda.
-
Taron manema Labarai na shugaban kasar Iran
Mar 06, 2016 16:57Shugaban Rauhani:Dogoro kai ga Al'ummar Iran Shine gimshiki mai karfi na zaman tsarin Jumhoriyar musulinci a nan Iran
-
Ziyarar Firayi Ministan Turkiyya, Ahmet Davutoglu, Zuwa Iran
Mar 06, 2016 05:50A daren shekaran jiya Juma'a ne firayi ministan kasar Turkiyya Ahmet Davutoglu tare da wata babbar tawaga ta 'yan siyasa da 'yan kasuwa ya iso nan Tehran, inda a jiya Asabar ya gana da shugaban kasar Iran da mataimakinsa bugu da kari kan wasu manyan 'yan kasuwa na kasar.