Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

iran

  • Jamhuriyar Musulunci Ta Iran Zata Kara Karfafa Alakarta Da Kasashen Nahiyar Afrika

    Jamhuriyar Musulunci Ta Iran Zata Kara Karfafa Alakarta Da Kasashen Nahiyar Afrika

    Mar 17, 2016 05:41

    Mataimakin ministan harkokin wajen Jamhuriyar Musulunci ta Iran a bangaren hudda da kasashen Larabawa da nahiyar Afrika ya jaddada aniyar kasar Iran na bunkasa alakarta da kasashen Afrika.

  • Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci Na Iran Ya Gana Da Shugaban Kasar Vietnam

    Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci Na Iran Ya Gana Da Shugaban Kasar Vietnam

    Mar 15, 2016 18:18

    Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran ya jaddada cewa; Yana daga cikin tushen siyasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran karfafa alaka da taimakekkeniya tsakaninta da kasashen yankin Asiya ciki har da Vietnam.

  • Rasha Ta Ki Amincewa Da Sake Sanya Wa Iran Takunkumi Saboda Gwajin Makamai Masu Linzami

    Rasha Ta Ki Amincewa Da Sake Sanya Wa Iran Takunkumi Saboda Gwajin Makamai Masu Linzami

    Mar 14, 2016 16:56

    Kasar Rasha ta sanar da rashin amincewarta da sanya wa Iran sabbin takunkumi saboda gwajin makamai masu linzami masu cin dogon zango da ta yi kwanan nan tana mai cewa hakan bai saba wa kudururrukan Majalisar Dinkin Duniya ba.

  • Ayatullahi Rafsanjani Ya Jaddada Wajabcin Samun Hadin Kai Tsakanin 'Yan Shi'a Da 'Yan Sunna

    Ayatullahi Rafsanjani Ya Jaddada Wajabcin Samun Hadin Kai Tsakanin 'Yan Shi'a Da 'Yan Sunna

    Mar 13, 2016 04:04

    Shugaban Majalisar Fayyace Masalahar Tsarin Musulunci a kasar Iran ya jaddada wajabcin ci gaba da samun hadin kai da fahimtar juna tsakanin mabiya mazhabar shi'a da na Sunna musamman a irin halin da ake ciki a yanzu a duniyar musulmi.

  • IRGC: Iran Za Ta Ci  Gaba  Da Kera Makamanta Ko Za'a Sa Mata Sabbin Takunkumi Kuwa

    IRGC: Iran Za Ta Ci Gaba Da Kera Makamanta Ko Za'a Sa Mata Sabbin Takunkumi Kuwa

    Mar 12, 2016 08:58

    Mataimakin babban hafsan hafsoshin dakarun kasar Iran Birgediya Janar Massoud Jaza'iri ya bayyana cewar Jamhuriyar Musulunci ta Iran za ta ci gaba da shirinta na kera makamai masu linzami ko da kuwa hakan zai sa a sanya wata masu sabbin takunkumi ne.

  • Ayatullahi Imami Kashani: Jamhuriyar Musulunci Ta Iran Abin Koyi Ne Ga Kasashen Duniya

    Ayatullahi Imami Kashani: Jamhuriyar Musulunci Ta Iran Abin Koyi Ne Ga Kasashen Duniya

    Mar 11, 2016 17:11

    Limamin da ya jagoranci sallar Juma'a a babban Masallacin Juma'ar birnin Tehran na kasar Iran ya jaddada cewa; Makiya basu da karfin gwiwar daukan matakin wuce gona da iri kan kasar Iran sakamakon himman al'ummar kasar da shirin ko-ta kwanan dakarun Jamhuriyar Musulunci ta Iran.

  • Norooz

    Norooz

    Mar 08, 2016 12:36

    Sabuwar Shekarar Parsiawa Ta Bana

  • 'Yan Majalisar Iran Sun Sake Jaddada Goyon Bayansu Ga Kungiyar Hizbullah

    'Yan Majalisar Iran Sun Sake Jaddada Goyon Bayansu Ga Kungiyar Hizbullah

    Mar 08, 2016 05:44

    Sama da 'yan majalisar shawarar Musulunci ta kasar Iran 200 ne suka nuna goyon bayansu ga kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon da kuma yin Allah wadai da matsayar da kungiyar larabawan Tekun Fasha na sanya kungiyar cikin kungiyoyin 'yan ta'adda.

  • Taron manema Labarai na shugaban kasar Iran

    Taron manema Labarai na shugaban kasar Iran

    Mar 06, 2016 16:57

    Shugaban Rauhani:Dogoro kai ga Al'ummar Iran Shine gimshiki mai karfi na zaman tsarin Jumhoriyar musulinci a nan Iran

  • Ziyarar Firayi Ministan Turkiyya, Ahmet Davutoglu, Zuwa Iran

    Ziyarar Firayi Ministan Turkiyya, Ahmet Davutoglu, Zuwa Iran

    Mar 06, 2016 05:50

    A daren shekaran jiya Juma'a ne firayi ministan kasar Turkiyya Ahmet Davutoglu tare da wata babbar tawaga ta 'yan siyasa da 'yan kasuwa ya iso nan Tehran, inda a jiya Asabar ya gana da shugaban kasar Iran da mataimakinsa bugu da kari kan wasu manyan 'yan kasuwa na kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS