Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

italiya

  • Kasar Faransa Ta Kira Jakadanta A Roma Ya Dawo Gida

    Kasar Faransa Ta Kira Jakadanta A Roma Ya Dawo Gida

    Feb 07, 2019 18:18

    Gwamnatin kasar Faransa ta bukaci jakadan kasar da ke birnin Roma na kasar Italiya ya dawo gida saboda a binda ta kira shishigi wanda Italiya take yi a cikin harkokin cikin gidan kasar.

  • An Kama Mutane 5 A Italiya Saboda Tilstawa Yan Najeriya Yin Karuwanci A Kasar

    An Kama Mutane 5 A Italiya Saboda Tilstawa Yan Najeriya Yin Karuwanci A Kasar

    Jan 25, 2019 19:12

    Wata majiyar yansanda a kasar Italiya ta bayyana cewa yan sandan sun kama mutane 5 wadanda suke aikin satar kananan yan mata daga Najeriya sannan su tilasta masu karuwansu a kasar.

  • Talauci A Afrika : Faransa Ta Yi Tir Da Kalamman Italiya

    Talauci A Afrika : Faransa Ta Yi Tir Da Kalamman Italiya

    Jan 23, 2019 11:14

    Kasar Faransa ta kira jakadiyar Italiya a kasar, domin nuna masa bacin ran ta dangane da kallaman ministan tattalin arzikin Italiyar, na cewa Faransa ce silan talauci a Afrika

  • Faransa Ce, Ke Talauta Afrika, Inji Italiya

    Faransa Ce, Ke Talauta Afrika, Inji Italiya

    Jan 22, 2019 17:12

    Ministan tattalin arzikin kasar Italiya, Luigi di Maio, ya zargi kasar Faransa da zama ummul'aba'isin talaucin dake addabar kasashen Afrika.

  • Italiya Na Shirin Sake Bude Ofishin Jakadancinta A Kasar Syria

    Italiya Na Shirin Sake Bude Ofishin Jakadancinta A Kasar Syria

    Jan 13, 2019 07:16

    Gwamnatin kasar Italiya ta sanar da cewa, tana da shirin sake bude ofishin jakadancinta abirnin Damascus na kasar Syria.

  • Gwamnatin Italiya Tana Goyon Bayan Gwamnatin Hadin Kan Kasa Na Kasar Libya

    Gwamnatin Italiya Tana Goyon Bayan Gwamnatin Hadin Kan Kasa Na Kasar Libya

    Dec 24, 2018 12:05

    Firai Ministan kasar Italiya ya bayyana goyon bayansa ga gwamnatin hadin kan kasa wacce Fa'iz Suraj yake jagoranta a kasar Libya.

  • Italiya: An Kammala Taron Sulhu Akan Kasar Libya

    Italiya: An Kammala Taron Sulhu Akan Kasar Libya

    Nov 14, 2018 06:27

    Taron na kwanaki biyu an yi shi ne a garin Palemo da ke kasar Italiya

  • Majalisar Dattawan Kasar Italiya Ta Amince Da Dokar Takaita Walwalar Bakin Haure A Kasar

    Majalisar Dattawan Kasar Italiya Ta Amince Da Dokar Takaita Walwalar Bakin Haure A Kasar

    Nov 08, 2018 06:40

    Majalisar dattawa a kasar Italiya ta amince da dokar tsanantawa bakin haure da yan gudun hijira masu shiga kasar a jiya Laraba

  • Ambaliyar Ruwa Da Guguwa Mai Karfi Sun Lashe Rayukan Mutane Akalla 14 A Kasar Italiya

    Ambaliyar Ruwa Da Guguwa Mai Karfi Sun Lashe Rayukan Mutane Akalla 14 A Kasar Italiya

    Nov 02, 2018 06:27

    Bullar ambaliyar ruwa da guguwa mai karfin gaske a wasu yankunan kasar Italiya a cikin 'yan kwanakin nan sun lashe rayukan mutane akalla 14 tare da janyo hasarar dukiyoyi masu yawa.

  • Italiya Tana Binciken Yadda Gwamnatocin Baya Suka Sayarwa Saudia Makamai

    Italiya Tana Binciken Yadda Gwamnatocin Baya Suka Sayarwa Saudia Makamai

    Sep 29, 2018 19:03

    Ministan harkokin tsaron kasar Italiya ta bayyana cewa za'a gudanar da bincike don gani yadda gwamnatocin kasar a baya suka sayarwa kasar saudia makamai.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS