-
Kasar Faransa Ta Kira Jakadanta A Roma Ya Dawo Gida
Feb 07, 2019 18:18Gwamnatin kasar Faransa ta bukaci jakadan kasar da ke birnin Roma na kasar Italiya ya dawo gida saboda a binda ta kira shishigi wanda Italiya take yi a cikin harkokin cikin gidan kasar.
-
An Kama Mutane 5 A Italiya Saboda Tilstawa Yan Najeriya Yin Karuwanci A Kasar
Jan 25, 2019 19:12Wata majiyar yansanda a kasar Italiya ta bayyana cewa yan sandan sun kama mutane 5 wadanda suke aikin satar kananan yan mata daga Najeriya sannan su tilasta masu karuwansu a kasar.
-
Talauci A Afrika : Faransa Ta Yi Tir Da Kalamman Italiya
Jan 23, 2019 11:14Kasar Faransa ta kira jakadiyar Italiya a kasar, domin nuna masa bacin ran ta dangane da kallaman ministan tattalin arzikin Italiyar, na cewa Faransa ce silan talauci a Afrika
-
Faransa Ce, Ke Talauta Afrika, Inji Italiya
Jan 22, 2019 17:12Ministan tattalin arzikin kasar Italiya, Luigi di Maio, ya zargi kasar Faransa da zama ummul'aba'isin talaucin dake addabar kasashen Afrika.
-
Italiya Na Shirin Sake Bude Ofishin Jakadancinta A Kasar Syria
Jan 13, 2019 07:16Gwamnatin kasar Italiya ta sanar da cewa, tana da shirin sake bude ofishin jakadancinta abirnin Damascus na kasar Syria.
-
Gwamnatin Italiya Tana Goyon Bayan Gwamnatin Hadin Kan Kasa Na Kasar Libya
Dec 24, 2018 12:05Firai Ministan kasar Italiya ya bayyana goyon bayansa ga gwamnatin hadin kan kasa wacce Fa'iz Suraj yake jagoranta a kasar Libya.
-
Italiya: An Kammala Taron Sulhu Akan Kasar Libya
Nov 14, 2018 06:27Taron na kwanaki biyu an yi shi ne a garin Palemo da ke kasar Italiya
-
Majalisar Dattawan Kasar Italiya Ta Amince Da Dokar Takaita Walwalar Bakin Haure A Kasar
Nov 08, 2018 06:40Majalisar dattawa a kasar Italiya ta amince da dokar tsanantawa bakin haure da yan gudun hijira masu shiga kasar a jiya Laraba
-
Ambaliyar Ruwa Da Guguwa Mai Karfi Sun Lashe Rayukan Mutane Akalla 14 A Kasar Italiya
Nov 02, 2018 06:27Bullar ambaliyar ruwa da guguwa mai karfin gaske a wasu yankunan kasar Italiya a cikin 'yan kwanakin nan sun lashe rayukan mutane akalla 14 tare da janyo hasarar dukiyoyi masu yawa.
-
Italiya Tana Binciken Yadda Gwamnatocin Baya Suka Sayarwa Saudia Makamai
Sep 29, 2018 19:03Ministan harkokin tsaron kasar Italiya ta bayyana cewa za'a gudanar da bincike don gani yadda gwamnatocin kasar a baya suka sayarwa kasar saudia makamai.