Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

italiya

  • Fiye Da 'Yan Hijira 700 Ne Suka Tsira Daga Halaka A Tekun Midtireniya

    Fiye Da 'Yan Hijira 700 Ne Suka Tsira Daga Halaka A Tekun Midtireniya

    Nov 04, 2017 12:03

    Kamfanin dillancin labarun Reuters ya ambato cewa; Masu Tsaron Ruwan Italiya Sun tseratar da mutanen ne a jiya jumaa.

  • Kasar Italia Ta Bukaci Kasashe 4 Da Suka Kauracewa Kasar Qatar Su Kawo Karshen Kauracewar

    Kasar Italia Ta Bukaci Kasashe 4 Da Suka Kauracewa Kasar Qatar Su Kawo Karshen Kauracewar

    Sep 20, 2017 17:09

    Ministan harkokin wajen kasar Italia ya bukaci kasashe larabawa 4 wadanda suka dorawa kasar Qatar takunkumai su kawo karshen hakan.

  • Fira Ministan Kasar Italiya Ya Ce Babu Kasar Da Ta Aminta Daga Harin Ta'addanci

    Fira Ministan Kasar Italiya Ya Ce Babu Kasar Da Ta Aminta Daga Harin Ta'addanci

    Aug 21, 2017 06:46

    Fira ministan kasar Italiya ya bayyana cewa: Babu wata kasa a duniya da ta aminta daga fuskantar harin ta'addanci ciki har da kasarsa.

  • Libya Ta Yi Tir Da Yadda Italiya Take Keta Hurumin Iyakokin Kasar Ta Ruwa.

    Libya Ta Yi Tir Da Yadda Italiya Take Keta Hurumin Iyakokin Kasar Ta Ruwa.

    Aug 05, 2017 18:51

    Mataimakin shugaban majalisar shugabancin kasar Fathi al-Mujbari ya ce; Kai da komowar da jiragen ruwan Italiya su ke yi a cikin ruwan kasar ba tare da amincewar gwamnatin hadin kan kasar ba ne.

  • Bakin Haure Kimanin 85,000 Ne Suka Shiga Kasar Italiya A Cikin Watanni 6 Da Suka Gabata

    Bakin Haure Kimanin 85,000 Ne Suka Shiga Kasar Italiya A Cikin Watanni 6 Da Suka Gabata

    Jul 13, 2017 19:23

    Cibiyar kula da kan iyakokin kasashen yammacin Turai ta Frontex ta sanar da cewa: A cikin watannin shidan farko na wannan shekara ta muke ciki ta 2017 yawan bakin hauren da suka shiga cikin kasar Italiya sun kai mutane kimanin 85,000.

  • Taro A Tsakanin Wakilan Nahiyoyin Turai Da Afirka Akan

    Taro A Tsakanin Wakilan Nahiyoyin Turai Da Afirka Akan "Yan Hijira.

    Jul 06, 2017 18:58

    Taron dai an yi shi ne a tsakanin ministocin wajen kasashen nahiyoyin biyu a birnin Rom na kasar Italiya a yau alhamis.

  • MDD Ta Bukaci A Kara Hadin Kai Da Italiya Kan Matsalar 'Yan Gudun Hijira

    MDD Ta Bukaci A Kara Hadin Kai Da Italiya Kan Matsalar 'Yan Gudun Hijira

    Jul 01, 2017 09:37

    Babban kwamishinan hukumar kula da 'yan gudun hijira ta MDD ya yi kira da babbar murya kan kara hadin kai da kasar Italiya don magance matsalar kwararar 'yan gudun hijira da bakin haure.

  • An Kubutar Da Daruruwan Yan Gudun Hijra Daga Halaka A Tekun Libya

    An Kubutar Da Daruruwan Yan Gudun Hijra Daga Halaka A Tekun Libya

    Jun 19, 2017 06:52

    Jiragen ruwa na kasashen Italia da Espania sun kubutar da daruruwan rayukan bakin haure wadanda suka makale a cikin tekun Medeteranian kusa da kasar Libya.

  • An Hallaka Shugaban Kungiyar 'Yan Mafia Ta Kasar Italiya

    An Hallaka Shugaban Kungiyar 'Yan Mafia Ta Kasar Italiya

    May 23, 2017 05:51

    Rahotanni daga kasar Italiya sun bayyana cewa an bindige shugaban kungiyar 'yan Mafia ta kasar Giuseppe Dainotti har lahira a lokacin da yake yawo a kan keke a tsibirin Sicily a wani abu da ake ganinsa a matsayin ci gaba irin kashe-kashen da ke faruwa a kasar.

  • Kasar Italiya Zata Kara Taimakawa Libiya A Fagen Yaki Da Fataucin Bakin Haure

    Kasar Italiya Zata Kara Taimakawa Libiya A Fagen Yaki Da Fataucin Bakin Haure

    May 16, 2017 12:15

    Gwamnatin Italiya ta gabatar da tallafin jiragen ruwan sintiri guda hudu ga kasar Libiya da nufin shawo kan matsalar fataucin bakin haure zuwa kasashen yammacin Turai ta hanyar teku.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS