Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Kungiyar kasashen larabawa

  • Kungiyar Hadin Kan Kasashen Larabawa Tana Son Komawar Syria Cikinta

    Kungiyar Hadin Kan Kasashen Larabawa Tana Son Komawar Syria Cikinta

    Jan 18, 2019 11:58

    Babban magatakardar kungiyar hadin kan kasashen larabawa Ahmad Abul Gaith ya fada a jiya alhamis cewa; Kasar Syria tana daga cikin wadanda su ka kafa kungiyar hadin kan kasashen larabawan

  • Kungiyar Arab League Ta Yi Allah Wadai Da Rufe Ofishin Kungiyar 'Yanto Palasdinu Ta PLO A Amurka

    Kungiyar Arab League Ta Yi Allah Wadai Da Rufe Ofishin Kungiyar 'Yanto Palasdinu Ta PLO A Amurka

    Sep 12, 2018 07:24

    Babban sakataren kungiyar hadin kan kasashen Larabawa ya yi Allah wadai da rufe ofishin kungiyar 'yanto Palasdinu da ke birnin Washington na kasar Amurka.

  • Kungiyar Hadin Kan Kasashen Larabawa Ta Bukaci A Ba Da Kariya Ga Masallacin Kudus

    Kungiyar Hadin Kan Kasashen Larabawa Ta Bukaci A Ba Da Kariya Ga Masallacin Kudus

    Aug 22, 2018 18:56

    Kungiyar Hadin kan kasashen Larabawa ta yi kira ne ga MDD da ta kawo karshen keta hurumin masallacin Kudus da HKK take yi

  • Kungiyar Hadin Kan Kasashen Larabawa Ta Bukaci Daukan Matakin Kalubalantar Bakar Siyasar H.K.Isra'ila

    Kungiyar Hadin Kan Kasashen Larabawa Ta Bukaci Daukan Matakin Kalubalantar Bakar Siyasar H.K.Isra'ila

    Aug 22, 2018 06:25

    Kungiyar hadin kan kasashen Larabawa ta Arab League ta bukaci hanzarta daukan matakin kalubalantar bakar siyasar gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila kan Masallacin Aksa da ke birnin Qudus.

  • Majalisar Dokokin HKI Ta Amince Da Dokar Wariya A Kasar

    Majalisar Dokokin HKI Ta Amince Da Dokar Wariya A Kasar

    Jul 20, 2018 06:36

    Majalisar dokokin HKI wacce ake kira Knesset ta amince da wata doka wacce ta tabbatar da wariya tsakanin mazauna haramtacciyar kasar, inda ta amince da yahudawa kadai a matsayin yan kasa.

  • Kungiyar Kasashen Larabawa Ta Bukaci A Dakatar Da Wasan Kwallon Kafa Tsakanin Agentina Da HKI A Birnin Qudus.

    Kungiyar Kasashen Larabawa Ta Bukaci A Dakatar Da Wasan Kwallon Kafa Tsakanin Agentina Da HKI A Birnin Qudus.

    Jun 04, 2018 12:04

    Kungiyar kasashen laraba ta fidda nasarwan yin allahwadai da shirin gudanar da wasan kwallon kafa ta abokantaka tasakin HKI da kuma Agentina wanda za'a gudanar a ranar 9 ga watan Yuni na muke ciki a birnin Qudus da aka mamaye.

  • Mutanen Aljeriya Sun Bukaci Ficewar Kasar Daga Kungiyar Kasashen Larabawa

    Mutanen Aljeriya Sun Bukaci Ficewar Kasar Daga Kungiyar Kasashen Larabawa

    Jun 03, 2018 12:05

    Wani zaben jin ra'ayin da aka gabatar a kasar Algeria ya nuna cewa mafi yawan mutanen kasar suna son kasar ta fice daga kungiyar kasashen Larabawa.

  • Kungiyar Hadin Kan Kasashen Larabawa Ta Maida Martani Kan Kasar Guatemala

    Kungiyar Hadin Kan Kasashen Larabawa Ta Maida Martani Kan Kasar Guatemala

    May 24, 2018 06:28

    Kungiyar hadin kan kasashen Larabawa ta sanar da kawo karshen duk wata alaka tsakaninta da kasar Guatemala sakamakon matakin da gwamnatin kasar ta dauka na maida ofishin jakadancinta zuwa birnin Qudus.

  • An Bayyana Zaman Kungiyar Kasashen Larabawa Kan Palasdinu A Matsayin Maras Amfani

    An Bayyana Zaman Kungiyar Kasashen Larabawa Kan Palasdinu A Matsayin Maras Amfani

    May 17, 2018 11:49

    Wani tsohon jami'in jakadancin kasar Masar ya bayyana cewa babu wani tasirin da zaman kungiyar hadin kan kasashen Larabawa zai yi dangane da matsalar da Palasdinu ta shiga a halin yanzu.

  • Kungiyar Jihadul-Islami Ta Yi Watsi Da Sakamakon Taron Larabawa Akan Birnin Kudus

    Kungiyar Jihadul-Islami Ta Yi Watsi Da Sakamakon Taron Larabawa Akan Birnin Kudus

    Apr 17, 2018 13:13

    Kungiyar ta Jihadul-Islami wacce ta fitar da bayani akan taron kungiyar kasashen larabawa a Saudiyya, tana cewa sakamakon taron akan batun Palasdinu da birnin Kudus yana da rauni da kuma cin karo da juna

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS