Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

kungiyar tarayyar afirka

  • Tarayyar Afirka Tana Goyon Bayan Yarjejeniyar Nukiliyar Iran.

    Tarayyar Afirka Tana Goyon Bayan Yarjejeniyar Nukiliyar Iran.

    Oct 16, 2017 11:21

    Shugaban kungiyar tarayyar Afirkan ya ce; Kungiyarsa tana bada cikakken goyon bayanta ga yarjejeniyar.

  • Kungiyar AU Ta Bayyana Mamaki Kan Sabuwar Dokar Trump Ta Hana Baki Shiga Amurka

    Kungiyar AU Ta Bayyana Mamaki Kan Sabuwar Dokar Trump Ta Hana Baki Shiga Amurka

    Sep 27, 2017 16:34

    Kungiyar Tarayyar Afirka (AU) ta bayyana tsananin mamakinta dangane da yadda Amurka ta sanya kasar Chadi cikin jerin sunayen kasashen da aka hana 'yan kasar zuwa Amurka cikin sabuwar dokar da shugaban Donald Trump ya sanya wa hannu.

  • Shuwagabannin Afrika Sun Yi Suka Kan Irin Shishigin Da Kasashen Waje Suke Yi A Harkokin Libya

    Shuwagabannin Afrika Sun Yi Suka Kan Irin Shishigin Da Kasashen Waje Suke Yi A Harkokin Libya

    Sep 10, 2017 14:47

    Shuwagabannin kasashen Afrika sun yi suka kan yadda wasu kasashen duniya suke tsoma baki a cikin harkokin kasar Libya, inda suke zargin cewa tsoma bakin nasu ne ya hana tabbatar da zaman lafiya a kasar

  • Shuwagabannin Afrika Sun Yi Suka Kan Irin Shishigin Da Kasashen Waje Suke Yi A Harkokin Libya

    Shuwagabannin Afrika Sun Yi Suka Kan Irin Shishigin Da Kasashen Waje Suke Yi A Harkokin Libya

    Sep 10, 2017 10:14

    Shuwagabannin kasashen Afrika sun yi suka kan yadda wasu kasashen duniya suke tsoma baki a cikin harkokin kasar Libya, inda suke zargin cewa tsoma bakin nasu ne ya hana tabbatar da zaman lafiya a kasar

  • AU Ta Yi Kira Kan Gudanar Da Zaben 'Yan Majalisun Dokokin Kasar Congo Zagaye Na Biyu

    AU Ta Yi Kira Kan Gudanar Da Zaben 'Yan Majalisun Dokokin Kasar Congo Zagaye Na Biyu

    Aug 02, 2017 18:17

    Tawagar masu sanya ido kan zabuka ta kungiyar tarayyar Afrika ta jaddada yin kira kan gudanar da zaben 'yan Majalisun Dokokin Kasar Congo Brazzaville zagaye na biyu.

  • An Kawo Karshen Zaman Taron Shugabannin Kasashen Kungiyar Tarayyar Afrika Karo Na 29

    An Kawo Karshen Zaman Taron Shugabannin Kasashen Kungiyar Tarayyar Afrika Karo Na 29

    Jul 05, 2017 05:30

    Jawabin bayan taron shugabannin kasashen kungiyar tarayyar Afrika karo na 29 ya jaddada bukatar neman hanyar magance matsalolin da suke ci gaba da addabar nahiyar Afrika.

  • Kungiyar Tarayyar Afrika Ta Jaddada Goyon Bayanta Ga Gwamnatin Somaliya

    Kungiyar Tarayyar Afrika Ta Jaddada Goyon Bayanta Ga Gwamnatin Somaliya

    Jul 03, 2017 17:45

    Kungiyar tarayyar Afrika ta sanar da cewa: Tana goyon bayan gwamnatin Somaliya tare da jaddada aniyarta ta karfafa matakan tsaro da zaman lafiya a kasar.

  • Tarayyar Afrika Ta Bukaci Amurka Ta Dawo Kan Yarjejeniyar Paris Ta Gurbatar Yanayi

    Tarayyar Afrika Ta Bukaci Amurka Ta Dawo Kan Yarjejeniyar Paris Ta Gurbatar Yanayi

    Jul 02, 2017 10:36

    Shugaban komitin tattalin arziki da noma na tarayyar Afrika ya bukaci Amurka ta dawo kan yarjejeniyar yaki da gurbatar yanayi ta shekara ta 2015 wacce aka kulla a birnin Paris na kasar Faransa

  • Tarayyar Afirka Ta Nuna Damuwa Akan Karuwar Rikicin Kan Iyakokin Kasashen Djibouti Da Eritrea

    Tarayyar Afirka Ta Nuna Damuwa Akan Karuwar Rikicin Kan Iyakokin Kasashen Djibouti Da Eritrea

    Jun 19, 2017 10:57

    Bayan ficewar sojojin kasar Katar daga kan iyakokin Djibouti da Eritrea,kungiyar tarayyar Afirka ta bayyana damuwarta akan karuwar zaman dardar tsakanin kasashen biyu.

  • Tarayyar Afrika Ta Yi Allah Wadai Da Hare Haren Ta'addanci Na Tehran

    Tarayyar Afrika Ta Yi Allah Wadai Da Hare Haren Ta'addanci Na Tehran

    Jun 09, 2017 17:29

    Kungiyar tarayyar Afrika (AU) ta yi Allah Wadai Da Hare Haren ta'addanci wanda kungiyan yan ta'adda ta Daesh ta dauki alhakin aiwatar da su a wurare biyu a nan Tehran a ranar Laraba da ta gabata.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS