-
Tarayyar Afirka Tana Goyon Bayan Yarjejeniyar Nukiliyar Iran.
Oct 16, 2017 11:21Shugaban kungiyar tarayyar Afirkan ya ce; Kungiyarsa tana bada cikakken goyon bayanta ga yarjejeniyar.
-
Kungiyar AU Ta Bayyana Mamaki Kan Sabuwar Dokar Trump Ta Hana Baki Shiga Amurka
Sep 27, 2017 16:34Kungiyar Tarayyar Afirka (AU) ta bayyana tsananin mamakinta dangane da yadda Amurka ta sanya kasar Chadi cikin jerin sunayen kasashen da aka hana 'yan kasar zuwa Amurka cikin sabuwar dokar da shugaban Donald Trump ya sanya wa hannu.
-
Shuwagabannin Afrika Sun Yi Suka Kan Irin Shishigin Da Kasashen Waje Suke Yi A Harkokin Libya
Sep 10, 2017 14:47Shuwagabannin kasashen Afrika sun yi suka kan yadda wasu kasashen duniya suke tsoma baki a cikin harkokin kasar Libya, inda suke zargin cewa tsoma bakin nasu ne ya hana tabbatar da zaman lafiya a kasar
-
Shuwagabannin Afrika Sun Yi Suka Kan Irin Shishigin Da Kasashen Waje Suke Yi A Harkokin Libya
Sep 10, 2017 10:14Shuwagabannin kasashen Afrika sun yi suka kan yadda wasu kasashen duniya suke tsoma baki a cikin harkokin kasar Libya, inda suke zargin cewa tsoma bakin nasu ne ya hana tabbatar da zaman lafiya a kasar
-
AU Ta Yi Kira Kan Gudanar Da Zaben 'Yan Majalisun Dokokin Kasar Congo Zagaye Na Biyu
Aug 02, 2017 18:17Tawagar masu sanya ido kan zabuka ta kungiyar tarayyar Afrika ta jaddada yin kira kan gudanar da zaben 'yan Majalisun Dokokin Kasar Congo Brazzaville zagaye na biyu.
-
An Kawo Karshen Zaman Taron Shugabannin Kasashen Kungiyar Tarayyar Afrika Karo Na 29
Jul 05, 2017 05:30Jawabin bayan taron shugabannin kasashen kungiyar tarayyar Afrika karo na 29 ya jaddada bukatar neman hanyar magance matsalolin da suke ci gaba da addabar nahiyar Afrika.
-
Kungiyar Tarayyar Afrika Ta Jaddada Goyon Bayanta Ga Gwamnatin Somaliya
Jul 03, 2017 17:45Kungiyar tarayyar Afrika ta sanar da cewa: Tana goyon bayan gwamnatin Somaliya tare da jaddada aniyarta ta karfafa matakan tsaro da zaman lafiya a kasar.
-
Tarayyar Afrika Ta Bukaci Amurka Ta Dawo Kan Yarjejeniyar Paris Ta Gurbatar Yanayi
Jul 02, 2017 10:36Shugaban komitin tattalin arziki da noma na tarayyar Afrika ya bukaci Amurka ta dawo kan yarjejeniyar yaki da gurbatar yanayi ta shekara ta 2015 wacce aka kulla a birnin Paris na kasar Faransa
-
Tarayyar Afirka Ta Nuna Damuwa Akan Karuwar Rikicin Kan Iyakokin Kasashen Djibouti Da Eritrea
Jun 19, 2017 10:57Bayan ficewar sojojin kasar Katar daga kan iyakokin Djibouti da Eritrea,kungiyar tarayyar Afirka ta bayyana damuwarta akan karuwar zaman dardar tsakanin kasashen biyu.
-
Tarayyar Afrika Ta Yi Allah Wadai Da Hare Haren Ta'addanci Na Tehran
Jun 09, 2017 17:29Kungiyar tarayyar Afrika (AU) ta yi Allah Wadai Da Hare Haren ta'addanci wanda kungiyan yan ta'adda ta Daesh ta dauki alhakin aiwatar da su a wurare biyu a nan Tehran a ranar Laraba da ta gabata.