Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

kungiyar tarayyar afirka

  • Kungiyar AU Ta Yi Allah Wadai Da Harin Ta'addancin Da Aka Kai Birnin London Na Birtaniya

    Kungiyar AU Ta Yi Allah Wadai Da Harin Ta'addancin Da Aka Kai Birnin London Na Birtaniya

    Jun 05, 2017 19:06

    Shugaban kungiyar tarayyar Afrika ya yi Allah wadai da harin ta'addancin da aka kai birnin London na kasar Birtaniya.

  • Kungiyar AU Ta Jaddada Goyon Bayanta Ga Yarjejeniyar Paris

    Kungiyar AU Ta Jaddada Goyon Bayanta Ga Yarjejeniyar Paris

    Jun 04, 2017 18:04

    Kungiyar tarayyar Afrika (AU) ta shigo sahun nuna rashin amincewarta da matsayar da shugaban kasar Amurka ya dauka na ficewa daga yarjejeniyar rage dumamar yanayi na Paris inda ta bayyana cikakken goyon bayanta ga yarjejeniyar da kuma yin komai wajen ganin an yi aiki da ita.

  • Sudan Ta Kudu Ta Amince Da Shawarar Kungiyar AU Na Tattaunawa Da Sudan

    Sudan Ta Kudu Ta Amince Da Shawarar Kungiyar AU Na Tattaunawa Da Sudan

    May 03, 2017 05:42

    Bayan Kwashe Shekaru biyu, Gwamnatin Sudan ta kudu ta amincewa da Shawarar da Kungiyar Tarayyar Afirka ta gabatar mata na tattaunawa da Gwamnatin Sudan.

  • Kungiyar Tarayyar Afirka Ta Goyi Bayan Al'ummar Palastinu Da Kuma Fada Da Ta'addanci

    Kungiyar Tarayyar Afirka Ta Goyi Bayan Al'ummar Palastinu Da Kuma Fada Da Ta'addanci

    Mar 29, 2017 17:04

    Shugaban kungiyar Tarayyar Afirka Moussa Faki Mahamat ya bayyana cewar kungiyar Tarayyar Afirkan tana ba wa matsalar Palastinu da kuma fada da ta'addanci da ake yi kula da muhimmanci na musamman.

  • Kungiyar AU Ta Bayyana Shirinta Na Yin Aiki Da Taimakekkeniya Da Sabuwar Gwamnatin Somaliya

    Kungiyar AU Ta Bayyana Shirinta Na Yin Aiki Da Taimakekkeniya Da Sabuwar Gwamnatin Somaliya

    Mar 03, 2017 18:20

    Kungiyar tarayyar Afrika ta bayyana shirinta na gudanar da ayyuka da taimakekkeniya da sabuwar gwamnatin Somaliya da nufin karfafa matakan zaman lafiya da tsaro a kasar.

  • Kungiyar Tarayyar Afirka ta bayyana fatanta na gyaruwar Al'amura a kasar Somaliya

    Kungiyar Tarayyar Afirka ta bayyana fatanta na gyaruwar Al'amura a kasar Somaliya

    Feb 15, 2017 17:55

    Kungiyar Tarayyar Afirka ta bukaci sabuwar Gwamnatin Somaliya da ta gudanar da gyara a tsarin Ma'aikatun kasar tare kuma da kawo sauki a rayuwar Al'umma.

  • Shugabannin Kasashen Afrika Sun Gindaya Sharadin Ficewa Daga Cikin Jerin Mambobin Kotun ICC

    Shugabannin Kasashen Afrika Sun Gindaya Sharadin Ficewa Daga Cikin Jerin Mambobin Kotun ICC

    Feb 03, 2017 05:31

    Wata majiya ta kungiyar tarayyar Afrika ta "AU" ta sanar da cewa: Shugabannin kasashen Afrika mambobi a kungiyar tarayyar Afrika sun amince da shirin rattaba hannu kan ficewa daga cikin jerin kasashen duniya mambobi a kotun kasa da kasa da ke hukunta manyan laifuka ta International Criminal Court "ICC" matukar ba a gudanar da garambawul a harkokin gudanar da kotun ba.

  • MDD ta yaba da aiki tare da Kungiyar Tarayyar Afirka

    MDD ta yaba da aiki tare da Kungiyar Tarayyar Afirka

    Feb 02, 2017 17:39

    Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya yaba da aiki tare da Kungiyar tarayyar Afirka musaman ma a bagaren tsaro.

  • Kasar Maroko Tana Ci Gaba Da kokarin Ganin Ta Koma Cikin Kungiyar Tarayyar Afrika

    Kasar Maroko Tana Ci Gaba Da kokarin Ganin Ta Koma Cikin Kungiyar Tarayyar Afrika

    Jan 29, 2017 12:26

    A ci gaba da kokarin da kasar Moroko take yi na ganin ta samu damar komawa cikin kungiyar tarayyar Afrika, a halin yanzu ta samu amincewar kasashe 40 daga cikin 54 mambobi a kungiyar.

  • AU: An Gama Shirye-Shiryen Taron Shugabannin Kasashen Afirka A Ethiopia

    AU: An Gama Shirye-Shiryen Taron Shugabannin Kasashen Afirka A Ethiopia

    Jan 29, 2017 05:51

    Kungiyar Tarayyar Afirka ta sanar da cewa an gama dukkanin shirye-shiryen da ya kamata wajen gudanar da taron shugabannin kasashen Afirka karo na 28 a helkwatar kungiyar da ke birnin Addis Ababa, babban birnin kasar Ethiopia wanda za a fara a gobe.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS