Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Labanon

  • Sayyid Nasrallah: Hizbullah Sun Kwato Kusan Dukkanin Yankunan Labanon Dake Hannun Jabhatun Nusra

    Sayyid Nasrallah: Hizbullah Sun Kwato Kusan Dukkanin Yankunan Labanon Dake Hannun Jabhatun Nusra

    Jul 27, 2017 00:56

    Shugaban kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon Sayyid Hasan Nasrallah ya bayyana cewar dakarun kungiyar sun kusa kwato dukkanin yankunan kasar Labanon da 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Jabhatun Nusra suke rike da su tsawon shekaru, yana mai jinjinawa irin namijin kokarin da dakarun kungiyar da sojojin Labanon suka yi wajen cimma wannan nasarar.

  • Wasu 'Yan Ta'addar Jabhatu-Nusra Sun Meka Kansu A Gabashin Labnon

    Wasu 'Yan Ta'addar Jabhatu-Nusra Sun Meka Kansu A Gabashin Labnon

    Jul 22, 2017 14:48

    Rahotanni dake fitowa daga kasar Labnon sun habarta cewa 'yan ta'adda na Jabhatu-Nusra sun meka kansu a wasu yankuna na Arisal dake gabashin kasar

  • Hizbullah Da Sojojin Siriya Sun Kwato Wasu Yankunan Kan Iyaka Daga Hannun 'Yan Ta'adda

    Hizbullah Da Sojojin Siriya Sun Kwato Wasu Yankunan Kan Iyaka Daga Hannun 'Yan Ta'adda

    Jul 22, 2017 01:17

    Dakarun kungiyar Hizbullah da sojojin Siriya sun sami nasarar kwato wasu yankuna da kauyuka alal akalla guda 9 da suke kan iyakokin kasashen Siriya da Labanon daga hannun 'yan ta'addan kungiyar Jabhatun Nusra a hare-haren da suka kaddamar a jiya Juma'a.

  • Sayyid Nasrullah ya Jinjina wa Al'ummar Iraki Dangane Da Nasararsu A Kan ISIS

    Sayyid Nasrullah ya Jinjina wa Al'ummar Iraki Dangane Da Nasararsu A Kan ISIS

    Jul 11, 2017 14:51

    Babban sakataren kungiyar Hizbullah Sayyid Hassan Nasrullah ya bayyana nasarar da al'ummar Iraki suka samu a kan 'yan ta'addan takfiriyya na ISIs da cewa babbar nasara ce ga dukkanin al'ummar kasar Iraki da yankin baki daya.

  • Lebanon Ta Mikawa Iraki Jami'in Kungiyar

    Lebanon Ta Mikawa Iraki Jami'in Kungiyar "Da'esh' Mai Hada Makamai Masu Guba.

    Jun 30, 2017 02:07

    Babban mai shigar da kara na kasar Lebanon Samir Hammud ya fada a jiya asabar cewa: An Mika Ziyad Ahmad al-Daula'i ga gwamnatin Iraki.

  • Na'im Kassim: Fursunonin Palasdinawa Su Ne Sautin Gwagwarmaya

    Na'im Kassim: Fursunonin Palasdinawa Su Ne Sautin Gwagwarmaya

    May 05, 2017 01:58

    Mataimakin Babban Sakataren Kungiyar Hizbullah Ya ce; Fursunonin na Palasdinawa suna ci gaba da gwagwarmaya ne akan 'yan sahayoniya ta hanyar jaruntar da su ke nunawa.

  • Lebanon: Taho Mu gama a tsakanin Sojoji Da 'Yan ta'adda

    Lebanon: Taho Mu gama a tsakanin Sojoji Da 'Yan ta'adda

    Apr 06, 2017 14:27

    Sojojin Kasar Lebanon sun yi taho mu gama da 'yan ta'adda a gabacin kasar.

  • Hizbullah Ta Bukaci HKI Ta Rufe Cibiyar Makaman Nukliarta Ta Dimono

    Hizbullah Ta Bukaci HKI Ta Rufe Cibiyar Makaman Nukliarta Ta Dimono

    Feb 17, 2017 08:22

    Shugaban kungiyar Hizbullah ta Kasar Lebanon Sayyeed Hassan Nasarallah ya bukaci HKI ta ta gaggauta rufe cibiyan makaman nuclear ta ta Dimona.

  • Gwamnatin Lebanon Ta Kame Mutane 5 Suna Leken Asiri Ga HKI

    Gwamnatin Lebanon Ta Kame Mutane 5 Suna Leken Asiri Ga HKI

    Jan 26, 2017 03:05

    Gwamnatin kasar Kebanon ta kama mutane hudu a kasar sunawa HKi aikin Leken asari.

  • Shugaban Lebanon Ya Bayar Da Umarnin Bincike Kan Kisan Dan Kasarsa A Angola

    Shugaban Lebanon Ya Bayar Da Umarnin Bincike Kan Kisan Dan Kasarsa A Angola

    Jan 04, 2017 14:21

    Shugaban kasar Lebanon ya bayar da umarni domin gudanar da bincike kan kisan da aka yi wa wani babban dan kasuwa dan kasar Lebanon a kasar Angola.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS