Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

leken asiri

  • Sojojin Yamen Sun Samu Nasarar Harbo Jiragen Saman Leken Asirin Rundunar Kawancen Saudiyya

    Sojojin Yamen Sun Samu Nasarar Harbo Jiragen Saman Leken Asirin Rundunar Kawancen Saudiyya

    Oct 10, 2018 18:45

    Rundunar sojin Yamen da dakarun sa-kai na kasar sun yi nasarar harbo jiragen saman leken asirin rundunar kawancen Saudiyya guda biyu a lardin Jizan da ke kudancin kasar Saudiyya.

  • Satar Bayanan Sirri Na Fasahar Sararin Samaniya Daga Kasar Rasha

    Satar Bayanan Sirri Na Fasahar Sararin Samaniya Daga Kasar Rasha

    Jul 21, 2018 19:14

    Jami'an tsaron kasar Rasha sun fara gudanar da bincike akan yiyuwar satar bayanan sirri masu alaka da fasahar ilimin sararin samaniya daga kasar zuwa kasashen turai

  • Sojojin Labanon Sun Gano Da Kuma Tarwatsa Wasu Na'urorin Leken Asirin 'Isra'ila' A Kasar

    Sojojin Labanon Sun Gano Da Kuma Tarwatsa Wasu Na'urorin Leken Asirin 'Isra'ila' A Kasar

    Jun 22, 2018 18:16

    Sojojin kasar Labanon sun gano da kuma tarwasa wasu na'urorin leken asirin haramtacciyar kasar Isra'ila a Lardin Nabatieh da ke kudancin kasar ta Labanon

  • Kremlin:Dole Ne Kasar Birtaniya Ta Nemi Uzuri Daga Kasar Rasha

    Kremlin:Dole Ne Kasar Birtaniya Ta Nemi Uzuri Daga Kasar Rasha

    Apr 04, 2018 18:57

    Kakakin fadar Kremlin ya ce ya zama wajibi Birtaniya ta nemi uziri kan zarkin da ta yi Rasha daga hukumomin Moscow.

  • Rasha Da China Suna Kara Karfafa Kawancensu A Bangaren Ayyukan Soji

    Rasha Da China Suna Kara Karfafa Kawancensu A Bangaren Ayyukan Soji

    Apr 04, 2018 05:49

    Wata babbar tawagar manyan hafsoshin sojin kasar China karkashin jagorancin ministan tsaron kasar ta China ta isa birnin Moscow na kasar Rasha.

  • Lebanon: Bom Ya Tashi Da Motar Wani Jami'an Kungiyar Hammas A Garin Seida

    Lebanon: Bom Ya Tashi Da Motar Wani Jami'an Kungiyar Hammas A Garin Seida

    Jan 14, 2018 11:52

    Tashar telbijin din al-Manar ta ce dazun nan ne bom din ya tashi a cikin motar jami'in na Hamas, Muhammad Hamdan.

  • Yan Majalisar Dokokin Kasar Tunisi Fiye Da 20 Ne Suka Maida Martani Ga Shugaban Jam'iyyar Libral Na Kasar

    Yan Majalisar Dokokin Kasar Tunisi Fiye Da 20 Ne Suka Maida Martani Ga Shugaban Jam'iyyar Libral Na Kasar

    Jul 19, 2017 19:23

    Shafin yanar gizo na Al-Arbi- Al-Jadeed ya nakalto labarin cewa yan majalisar dokokin kasar Tunisia fiye da 20 ne suka shigar da kara a gaban wata koto a birnin Tunis, inda suke neman a gurfanar da shugaban jam'iyyar Libral Democratic na kasar Muneer Baatur kan furucinsa na goyon bayan HKI.

  • Jamus Ta Kame Wasu Turkawa 20 Bisa Zarginsu Da Leken Asiri A Cikin Kasarta

    Jamus Ta Kame Wasu Turkawa 20 Bisa Zarginsu Da Leken Asiri A Cikin Kasarta

    Apr 06, 2017 12:28

    Jamia'an tsaron Jamus sun sanar da cewa suna ci gaba da gudanar da bincike a kan wasu Turkawa 20 bisa zarginsu da yi wa gwamnatin Turkiya leken asiri a cikin kasar ta jamus.

  • 'Yan Al Shabab Sun Kashe Wasu Mutane Da Suke Zargi Da Leken Asiri Wa Amurka

    'Yan Al Shabab Sun Kashe Wasu Mutane Da Suke Zargi Da Leken Asiri Wa Amurka

    Feb 06, 2017 17:31

    Kungiyar ta'addancin nan ta Al Shabab ta kasar Somaliya ta fille kan wasu mutane hudu a bainar jama'a da take zargi da gudanar da ayyukan leken asiri don amfanin gwamnatin kasar Somaliyan, kasar Amurka da kuma kasar Kenya.

  • Daraktan CIA Ya Gargadi Donald Trump Da Yayi Taka Tsantsan Kan Abubuwan Da Yake Fadi

    Daraktan CIA Ya Gargadi Donald Trump Da Yayi Taka Tsantsan Kan Abubuwan Da Yake Fadi

    Jan 16, 2017 05:50

    Daraktan hukumar leken asiri ta Amurka (CIA), John Brennan, ya gargadi zababben shugaba kasar Donald Trump da ya nesanci maganganu marasa ma'ana da yake yi, don kuwa a cewarsa hakan lamari ne da zai taimaki harkokin tsaron Amurkan.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS