-
Za'a Gudanar da Zanga-Zanga A Libya Don Nuna Damuwa Da Irin Halin Da Kasar Take Ciki
Sep 24, 2017 08:19Wani tsohon dan takarar neman kujerar Priminista a kasar Libya ya bukaci mutanen kasar su fito don gudanar da zanga-zanga a duk fadin kasar don nuna rashin amincewarsu da halin tattalin arziki da siyasar kasar suke tafiya.
-
MDD: Magoya Bayan Gaddafi Za Su Iya Shiga Harkokin Siyasa A Kasar Libiya
Sep 23, 2017 14:47Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewar dukkanin kungiyoyi na siyasa a kasar Libiya ciki har da magoya bayan tsohon shugaban kasar Kanar Mu'ammar Gaddafi za su iya shiga cikin harkokin siyasa na kasar don dawo da doka da oda a kasar.
-
MDD Tace Babu Laifi Yan Siyasa Masu Goyon Bayan Kazzafi Su Shiga Harkokin Siyasa A Libya
Sep 23, 2017 08:19Jakadan Majalisar Dinkin Duniya na musamman kan rikicin kasar Libya ya bayyana cewa dukkanin bangarorin siyasa na kasar daga ciki har da masu goyon bayan tsohon shugaban kasar Mu'ammar Kazzafi su shiga cikin harkokin siyasar kasar.
-
An Yi Gumurzu Tsakanin Sojojin Sudan Da Masu Fataucin Mutane A Kan Iyakar Kasar Libiya
Sep 23, 2017 03:15Gumurzu tsakanin sojojin gwamnatin Sudan da gungun masu fataucin mutane a yankin da ke tsakanin kasashen Sudan da Libiya ya lashe rayukan mutane akalla 19 a cikin daren jiya Juma'a wayewar garin yau Asabar.
-
Za'a Gudanar Da Zaben Raba Gardama Kan Sabon Kundin Tsarin Mulkin Kasar Libya Nan Gaba
Sep 22, 2017 00:15Jakadan MDD na musamman kan rikicin kasar Libya ya bayyana cewa za'a gudanar da zaben raba gardama kan sabon kundin tsarin mulkin kasar Libya nan ba da dadewa ba.
-
Bakin Haure Sama Da Dari ne Suka Bace A Ruwan Libiya
Sep 21, 2017 15:29Kakakin rundunar tsaron Libiya ya sanar da bacewa bakin haure da dama bayan nutsewar kwale-kwalen da yake dauke da su a yammacin ruwan kasar
-
Sojojin Libya Sun Kwace Garin Sabratah Daga Hannun Masu Dauke Da Makamai
Sep 21, 2017 08:11Sojojin kasar ta Libya sun kori kungiyar mai alaka da Da'esh a garin Sabratah da ke yammacin kasar.
-
Dauki Ba Dadi A Garin Misrata A Kasar Libya
Sep 18, 2017 01:56Labaran da suke fitowa daga garin misrata na kasar Libya sun nuna cewa ana kai fafatawa tsakanin bangarori biyu a tsowan daren jiya Lahadi.
-
Wata Mota Da Aka Makare Da Bama-Bamai Ta Tarwatse A Garin Benghazi Na Kasar Libiya
Sep 16, 2017 07:23Wata mota da aka cika da bama-bamai ta tarwatse a garin Benghazi da ke arewacin kasar Libiya, inda ta jikkata mutane masu yawa.
-
Kotun Kasa Da Kasa Ta ICC Ta Bukaci Kame Daya Daga Cikin Kwamandojin Sojin Libiya
Sep 14, 2017 07:30Kotun kasa da kasa da ke hukunta manyan laifuka a duniya ta ICC ta bukaci hanzarta kamo mata daya daga cikin kwamandojojin rundunar sojin Libiya da ke karkashin jagorancin babban kwamandan rundunar sojin kasar Khalifa Haftar.