Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

libiya

  • Taron Ministocin Harkokin Waje Na Kungiyar Kasashen Larabawa A Al-Kahira

    Taron Ministocin Harkokin Waje Na Kungiyar Kasashen Larabawa A Al-Kahira

    Sep 12, 2017 14:26

    Ministocin harkokin waje na kasashen kungiyar kasashen Larabwa sun gudanar da taro na yini daya a yau Talata a birnin Al-kahira na kasar Masar, inda suka tattauna sauye sauyen da aka samu a yankin a cikin yan watannin da suka gabata .

  • Shuwagabannin Afrika Sun Yi Suka Kan Irin Shishigin Da Kasashen Waje Suke Yi A Harkokin Libya

    Shuwagabannin Afrika Sun Yi Suka Kan Irin Shishigin Da Kasashen Waje Suke Yi A Harkokin Libya

    Sep 10, 2017 10:17

    Shuwagabannin kasashen Afrika sun yi suka kan yadda wasu kasashen duniya suke tsoma baki a cikin harkokin kasar Libya, inda suke zargin cewa tsoma bakin nasu ne ya hana tabbatar da zaman lafiya a kasar

  • Shuwagabannin Afrika Sun Yi Suka Kan Irin Shishigin Da Kasashen Waje Suke Yi A Harkokin Libya

    Shuwagabannin Afrika Sun Yi Suka Kan Irin Shishigin Da Kasashen Waje Suke Yi A Harkokin Libya

    Sep 10, 2017 05:44

    Shuwagabannin kasashen Afrika sun yi suka kan yadda wasu kasashen duniya suke tsoma baki a cikin harkokin kasar Libya, inda suke zargin cewa tsoma bakin nasu ne ya hana tabbatar da zaman lafiya a kasar

  • Wakilin MDD A Libiya Ya Yi Suka Kan Tsoma Bakin Kasashen Waje A Harkokin Kasar Ta Libiya

    Wakilin MDD A Libiya Ya Yi Suka Kan Tsoma Bakin Kasashen Waje A Harkokin Kasar Ta Libiya

    Sep 10, 2017 01:00

    Wakilin Majalisar Dinkin Duniya a kasar Libiya ya bayyana cewa: Yadda ake samun ra'ayoyi da mahanga mabambanta kan hanyoyin warware takaddamar siyasar Libiya, hakan ya wurga al'ummar kasar cikin rudu kan yadda makomar kasarsu zata kasance a nan gaba.

  • MDD Za Ta Tura Dakarunta Zuwa Kasar Libiya.

    MDD Za Ta Tura Dakarunta Zuwa Kasar Libiya.

    Sep 09, 2017 14:29

    Manzon musaman na MDD a kasar Libiya ya ce nan ba da jimawa ba majalisar za ta tura dakarunta zuwa kasar Libiya

  • MDD Zata Aike Da Dakaru Zuwa Kasar Libya Don Kare Ofishinta A Kasar

    MDD Zata Aike Da Dakaru Zuwa Kasar Libya Don Kare Ofishinta A Kasar

    Sep 08, 2017 14:45

    Wakilin MDD a rikicin kasar Libya ya basa sanarwan cewa a cikin makonni masu zuwa majalisar zata aike da sojoji 250 don kare cibiyoyin majalisar da suke birnin Tripoli babban birnin kasar .

  • Rahotonni: Janar Khalifa Haftar Yana Shirin Kafa Gwamnati A Kasar Libiya

    Rahotonni: Janar Khalifa Haftar Yana Shirin Kafa Gwamnati A Kasar Libiya

    Sep 08, 2017 02:09

    Rahotonni daga kasar Libiya suna bayyana cewa: Janar Khalifah Haftar babban kwamandan rundunar sojin Libiya da ke da matsuguni a garin Tobruk yana shirye-shiryen kafa wata sabuwar gwamnati a kasar Libiya.

  • Bakin Haure Fiye Da 160 Ne 'Yan Kasar Sudan Aka kora Daga Kasar Libiya

    Bakin Haure Fiye Da 160 Ne 'Yan Kasar Sudan Aka kora Daga Kasar Libiya

    Sep 08, 2017 02:08

    Ma'aikatar Kula da 'Yan Gudun Hijira a kasar Libiya ta sanar da cewa: Bakin haure fiye da 160 'yan kasar Sudan aka yi jigilarsu zuwa kasarsu ta gado.

  • MSF Ta Kalubalanci Yadda Ake Gallazawa Bakin Haure A Libiya

    MSF Ta Kalubalanci Yadda Ake Gallazawa Bakin Haure A Libiya

    Sep 07, 2017 06:24

    Kungiyar likitoci ta kasa da kasa ta bayyana damuwarta akan yadda ake gallazawa bakin hauren dake kokarin shiga turai ta tekun Bahar Rum.

  • Libiya Tana Shirin Korar

    Libiya Tana Shirin Korar "Yan Gudun Hijirar Da Suka Fito Daga Kasar Burkina Faso

    Sep 05, 2017 04:54

    Jami'an hukumar hijira ta kasar Libya sun ce; Za a kori yan ci rani ba bisa doka ba da suka fito daga kasar Burkina Faso su 99.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS