Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

libiya

  • Kwamitin Tsaron MDD Ya Goyi Bayan Sanarwa Da Bangarorin Libiya Suka Fitar

    Kwamitin Tsaron MDD Ya Goyi Bayan Sanarwa Da Bangarorin Libiya Suka Fitar

    Jul 28, 2017 08:56

    Kwamitin tsaron MDD ya goyi bayan sanarwar da kungiyoyin 'yan kasar Libiya suka fitar na fitar da kasar daga cikin rikicin da take ciki.

  • An Sami Fahintar Juna Kan Tsagaita Bude Wuta Da Gudanar Da Zabe A Libya

    An Sami Fahintar Juna Kan Tsagaita Bude Wuta Da Gudanar Da Zabe A Libya

    Jul 25, 2017 10:20

    Priministan hadin kan kasar Libya sannan babban komandan sojojin kasar Libya ya ce an sami fahintar juna tsakanin bangarorin siyasar kasar kan tsagaita bude wuta da kuma zabe a shekara mai zuwa.

  • Libya: Sojojin Halifa Haftar Sun Kashe Fursunonin Yaki

    Libya: Sojojin Halifa Haftar Sun Kashe Fursunonin Yaki

    Jul 24, 2017 14:35

    Majiyar tsaron Libya ta bayyana cewa; Sojojin Halifa Haftar sun kashe fursunonin siyasa 20 ta hanyar harbe su daga kusa, kamar yadda Da'esh ta ke kashe mutane.

  • Gabatar Da Shawarar Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa A Libiya

    Gabatar Da Shawarar Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa A Libiya

    Jul 20, 2017 00:50

    Shugaban Majalisar Shugabancin Kasar Libiya Fa'iz Siraj ya gabatar da shawarar magance rikcin kasar inda ya bukaci a gudanar da zaben Shugaban kasa da na 'yan Majalisa a watan Maris na shekarar 2018 mai kamawa.

  • Gwamnatin Kasar Libya Zata Kara Yawan Danyen Man Fetur Da Take Haka

    Gwamnatin Kasar Libya Zata Kara Yawan Danyen Man Fetur Da Take Haka

    Jul 19, 2017 14:54

    Majiyar gwamnatin kasar Libya ta bayyana cewa zuwa karshen wannan shekara ta 2017 zata kara yawan danyen man fetur da take haka zuwa ganga miliyon gusa da dubu 250.

  • MDD Ta Bukaci Karin Bayani Dangane Da Zartar Da Hukuncin Kisa Kan Fursunoni A Libiya

    MDD Ta Bukaci Karin Bayani Dangane Da Zartar Da Hukuncin Kisa Kan Fursunoni A Libiya

    Jul 18, 2017 13:23

    Hukumar kare hakkokin bil'adama ta Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci karin bayani daga wajen rundunar sojin kasar Libiya dangane da zartar da hukuncin kisa da ake yi wa wasu fursunoni a gabashin kasar.

  • Mogherini: Ta Hanyar Tattaunawa Ne Kawai Za A Iya Warware Matsalolin Libya

    Mogherini: Ta Hanyar Tattaunawa Ne Kawai Za A Iya Warware Matsalolin Libya

    Jul 17, 2017 13:02

    Babbar jami'a mai kula da harkokin siyasar wajen tarayyar turai Federica Mogherini ta bayyana cewa, ta hanyar tattaunawa tsakanin al'ummar kasar Libya ne kawai za a iya warware matsalolin da suka addabi kasar.

  • Za A Gudanar Da Zaben Shugaban Kasar Libiya A Shekara Mai Kamawa

    Za A Gudanar Da Zaben Shugaban Kasar Libiya A Shekara Mai Kamawa

    Jul 16, 2017 14:20

    Shugaban Majalisar Shugabancin Kasar Libiya ya sanar da gudanar da zaben Shugaban kasa gami da 'yan Majalisa a shekarar 2018 mai kamawa.

  • Libya: Kudaden Mai Da Iskar Gas Ba Za Su Biya Albashin Wannan Shekara Ba

    Libya: Kudaden Mai Da Iskar Gas Ba Za Su Biya Albashin Wannan Shekara Ba

    Jul 15, 2017 07:44

    Babban bankin kasar Libya ya sanar da cewa, kudaden danyen man fetur da iskar gas da aka sayar da kuma wanda za a sayar a cikin wannan hekara, ba za su isa a iya biyan kudaden albashi da wasu alawu-alawus ba.

  • Sojojin Libya 9 Sun Rasa Rayukansu A Musayar Wuta Tsakaninsu Da 'Yan Ta'adda

    Sojojin Libya 9 Sun Rasa Rayukansu A Musayar Wuta Tsakaninsu Da 'Yan Ta'adda

    Jul 13, 2017 08:32

    A ci gaba da dauki ba dadin da ake yi a tsakanin dakarun kasar Libya masu biyayya ga Khalifa Haftar da 'yan bindiga a wasu yankuna na birnin Benghazi, 9 daga cikin sojjin sun rasa rayukansu.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS