-
An Hallaka Wani Babban Jami'in Tsaron Libiya
Jul 10, 2017 07:13Wasu 'yan bindiga sun hallaka wani babban jami'in tsaro a Libiya
-
Dakarun Gabar Tekun Libiya Sun Tseratar Da Bakin Haure 85 Daga Halaka A Gabar Tekun Kasar
Jul 09, 2017 13:13Dakarun tsaron gabar tekun Libiya sun sanar da cewar sun samu nasarar tseratar da rayukan bakin haure 85 daga halaka a kusa da gabar tekun kasar.
-
Masar Za Ta Binciki Mutuwar 'Yan Kasar Ta A Libiya
Jul 09, 2017 06:41Ma'aikatar Harakokin wajen Masar ta sanar da cewa za ta gudanar da bincike a kan mutuwar 'yan kasar ta a kasar Libiya
-
Tashin Bam Ya Hallaka Mutane A Birnin Bangazin Libiya.
Jul 07, 2017 06:47Wani Bam ya Tashi a gefen Hanyar ficewar Dakarun tsaron Libiya a garin Bangazi dake gabashin kasar, lamarin da yayi sanadiyar mutuwa da kuma jikkatar mutane da dama
-
Sojojin Libya 44 Ne Suka Mutu A Barin Wutar Da Ake Yi Cikin Birnin Bengazi
Jul 02, 2017 06:05A cikin wata guda da ya gabata sojojin kasar Libya 44 ne suka rasa rayukansu a gumurzun da suka shagi da yan ta'adda a birnin Bengazi na kasar Libya.
-
Sojoji 44 Sun Hallaka Cikin Wata Guda Kacal A Bangazi.
Jul 02, 2017 02:01Cikin wata guda na gumurzu tsakanin Dakarun tsaron Libiya da 'yan ta'addar ISIS, Sojoji 44 suka rasa rayukansu a binrnin Bangazi dake arewa maso gabashin kasar
-
Libiya Ta Kara Yawan Man Fetur Din Da Take Hakowa Ko Wata Rana
Jun 30, 2017 13:43Yawan Man Fetur din da kasar Libiya ke hakowa ko wata rana ya karu zuwa ganga miliyan daya da dubu 12.
-
Shugaban Ivory Coast Ya Jaddada Kira Kan Wanzar Da Sulhu A Libya
Jun 29, 2017 13:08Shugaban kasar Ivory Coast Alassane Ouattara ya jaddada kiransa a kan daukar dukaknin matakai na taimaka ma kasar Libya domin wanzar da zaman lafiya da tsaro a kasar.
-
Kasar Cote De Voire Tana Goyon Bayan Dawowar Zaman Lafiya A Kasar Libya.
Jun 28, 2017 14:30Shugaban Kasar cote De Voire Alhassan Outtara ya baukci ganin zaman lafiya mai dorewa ya dawo a kasar Libya.
-
An Gano Wasu Gawawwakin Bakin Haure A Tekun Libiya
Jun 28, 2017 02:33A ci gaba da matsalar bakin haure, an gano wasu karin gawawwaki 25 na bakin haure a tekun kasar Libiya