-
Libya: Tsarkake Cibiyar 'Yan ta'adda ta Karshe A Arewacin Libya
Dec 07, 2016 08:26Sojojin Gwamnatin Libya Suna share yankin "Al-Jizah' daga yan ta'adda.
-
An kafa Dokar ta bace a kasar Libiya
Dec 06, 2016 02:15Dakarun tsaron Libiya sun kafa dokar ta bace a fadin kasar gaba daya.
-
Sojojin Libya Sun Kwace Iko Da Birnin Sit Na Kasar Libya Daga Hannin Mayakan Daesh
Dec 05, 2016 13:17Sojojin Gwamnatin hadin kan kasa na kasar Libya sun sami nasara kwatar iko da gaba dayan birnin Sirt na bakin ruwa daga hannun mayakan kungiyar Daesh.
-
Sojojin Libiya Sun 'Yantar Da Fararen Hula Da 'Yan Ta'addan Da'ish Suka Yi Garkuawa Da Su
Dec 04, 2016 02:57Sojojin gwamnatin hadin kan kasar Libiya sun samu nasarar 'yantar da wasu tarin fararen hula da mayakan kungiyar ta'adanci ta Da'ish suka yi garkuwa da su a garin Sirt na kasar.
-
Nuna Damuwa Kan Ci Gaba Da Bullar Tashe-Tashen Hankula A Kasar Libiya
Dec 02, 2016 01:53Wakilin Majalisar Dinkin Duniya na musamman a Libiya ya bayyana damuwarsa kan yadda al'ummar kasar suke ci gaba da dandana kudarsu musamman sakamakon ci gaba da habakar matsalolin tsaro a kasar.
-
Nijeriya, Libya Da Iran Sun Sami Rangwami A Kokarin OPEC Na Daidaita Kasuwar Mai
Dec 01, 2016 02:54Kungiyar kasashen duniya masu arzikin man fetur (OPEC) ta amince da yin rangwami na musamman ga kasashen Nijeriya, Libiya da Iran dangane da yawan man da za su ci gaba da fitarwa a kowace rana a kokarin da kungiyar take yi na rage yawan man da take fitarwa don daidaita farashin man da yayi wani irin gagarumin faduwa cikin watannin bayan nan.
-
Wakilin Majalisar Dinkin Duniya A Libiya Ya Bayyana Damuwarsa Kan Tabarbarewar Tsaro A Kasar
Nov 30, 2016 12:34Wakilin Majalisar Dinkin Duniya na musamman a Libiya ya bayyana tsananin damuwarsa kan yana yin tabarbarewan matakan tsaro a kasar.
-
Libiya ta bayyana adawar ta da rage yawan Man fetur din da take hakowa ko wata rana
Nov 27, 2016 15:40Gwamnatin kasar Libiya ta ce ba za ta amince da duk wani shiri na Kungiyar OPEC dangane da rage yawan Man fetur din da take hakowa ko wata rana ba.
-
Dakarun tsaron Libiya sun kutsa tungar karshen ta 'yan ta'addar IS a garin Sirte
Nov 23, 2016 14:37Dakarun tsaron hadin kain kasar Libiya sun samu nasarar kutsawa tungar karshe ta 'yan ta'addar IS na garin Syrte mai nisan kilomita 450 daga gabashin Tripoli babban birnin Kasar
-
An Sace Sakataren Ministan Harkokin Tsaron Gwamnatin Hadin Kan Kasar Libya
Nov 20, 2016 10:57Wata majiyar labarai daga birnin Trabulus na kasar Libya ta bayyana cewa wasu yan bindiga wadanda har yanzun ba'a tantance ko suwaye ba sun sace sakataren ofishin ministan tsaron kasar ta Libya Mahdi Barguthy.