Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

libiya

  • An kashe Fiye Da  Sojoji  30 Da Ke Karkashin Khalifa Haftar A Gabacin Kasar Libya

    An kashe Fiye Da Sojoji 30 Da Ke Karkashin Khalifa Haftar A Gabacin Kasar Libya

    Aug 16, 2016 14:29

    mutane 38 su ka kwanta dama a Banighazi

  • Sojojin Gwamnatin Libya Sun Kwace Gidan Radiyon Birnin Sirt

    Sojojin Gwamnatin Libya Sun Kwace Gidan Radiyon Birnin Sirt

    Aug 14, 2016 10:22

    Sojojin Gwamnatin Hadin Kan Kasar Libya Sun Karbi Iko da Gidan Rediyon Garin Sirt daga hannun 'Yan ta'adda.

  • Sakin 'Yan Kasar Masar 23 Da Aka Sace A Kasar Libiya

    Sakin 'Yan Kasar Masar 23 Da Aka Sace A Kasar Libiya

    Aug 13, 2016 13:53

    Majiyar kasar Masar ta sanar da sakin 'yan kasarta 23 da wasu 'yan bindiga suka sace su a kasar Libiya a kwanakin baya.

  • Amurka ta tabbatar da Dakarunta a kasar Libiya

    Amurka ta tabbatar da Dakarunta a kasar Libiya

    Aug 11, 2016 14:32

    Kakakin Ma'aikatar tsaron Amurka ya tabbatar da tura Sojojin kasar na musaman zuwa kasar Libiya

  • Sojojin Kasar Libya Sun Kai Kusa Da Kwato Birnin Sirt Daga Hannun Yann Ta'adda

    Sojojin Kasar Libya Sun Kai Kusa Da Kwato Birnin Sirt Daga Hannun Yann Ta'adda

    Aug 11, 2016 06:47

    Kakakin sojojin kasar Libya masu fafatawa da mayakan kungiyar Daesh a birnin Sirt na arewacin kasar,

  • Mene Ne Dakarun Amurka Da Birtaniya Ke Yi A Kasar Libya? Yaki Da ISIS?

    Mene Ne Dakarun Amurka Da Birtaniya Ke Yi A Kasar Libya? Yaki Da ISIS?

    Aug 11, 2016 01:37

    Jaridar Washinton Post da ake bugawa a kasar Amurka a fitowarta ta wannan makon ta bayar da rahoton cewa, a karon farko rundunar sojin Amurka ta mika wasu bayanai ga sojojin kasar Libya da ke yaki da mayakan kungiyar ISIS a garin Sirte da ke gabashin kasar, tare da tabbatar da cewa yanzu haka akwai wasu sojojin kundumbala na kasar Amurka da suke aiki tare da sojojin na Libya a kusa da birnin Sirte.

  • Sojojin Kasar Libya Na Kara Samun Nasara Akan Da'esh

    Sojojin Kasar Libya Na Kara Samun Nasara Akan Da'esh

    Aug 10, 2016 14:36

    Sojojin Libya Suna Kara Kutsawa A cikin Sirt

  • Fira Ministan Libiya Ya Jaddada Aniyar Gwamnatinsa Ta Ci Gaba Da Kai Hare-Hare Kan 'Yan Ta'adda

    Fira Ministan Libiya Ya Jaddada Aniyar Gwamnatinsa Ta Ci Gaba Da Kai Hare-Hare Kan 'Yan Ta'adda

    Aug 09, 2016 06:26

    Fira ministan Libiya ya jaddada aniyar gwamnatinsa ta ci gaba da goyon bayan hare-haren da jiragen saman sojin Amurka ke kai wa kan sansanonin mayakan kungiyar ta'addanci ta Da'ish da suke garin Sirt arewa da birnin Tripoli fadar mulkin kasar.

  • Yan Bindiga Sun Sace 'Yan Kasar Masar 27 A Kasar Libiya

    Yan Bindiga Sun Sace 'Yan Kasar Masar 27 A Kasar Libiya

    Aug 08, 2016 05:32

    Wasu gungun 'yan bindiga sun sace 'yan kasar Masar 27 a yankin Albariqah na kasar Libiya.

  • Ana Ci Gaba Da Yin Suka Kan Jibge Sojojin Kasashen Waje A Cikin Kasar Libiya

    Ana Ci Gaba Da Yin Suka Kan Jibge Sojojin Kasashen Waje A Cikin Kasar Libiya

    Aug 06, 2016 06:47

    Tsohon kakakin rundunar sojin Libiya ya yi kakkausar suka kan jibge rundunar sojojin kasashen waje da suka hada da na Larabawa da kasashen yammacin Turai a cikin Libiya lamarin da zai kara haifar da tashe-tashen hankula a cikin kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS