Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

libiya

  • Harin Bam ya hallaka Mutane 22 a Kasar Libiya

    Harin Bam ya hallaka Mutane 22 a Kasar Libiya

    Aug 03, 2016 00:56

    Akalla Mutane 22 ne suka mutu sanadiyar tashin Bam a birnin Bangazi dake gabashin Libiya

  • Rundunar Sojin Gwamnatin Libiya Tana Ci Gaba Da Samun Nasara A Shiyar Arewacin Kasar

    Rundunar Sojin Gwamnatin Libiya Tana Ci Gaba Da Samun Nasara A Shiyar Arewacin Kasar

    Aug 02, 2016 11:05

    Rundunar sojin gwamnatin hadin kan kasa a Libiya tana ci gaba da samun gagarumar nasara a kan mayakan kungiyar ta'addanci ta Da'ish a shiyar arewacin kasar.

  • Jiragen Yakin Amurka Sun Kai Farmaki Kan Mayakan Daesh A Kasar Libya

    Jiragen Yakin Amurka Sun Kai Farmaki Kan Mayakan Daesh A Kasar Libya

    Aug 01, 2016 13:06

    Jaragen yakin kasar Amurka sun kai hare hare kan sansanonin kungiyar Daesh a kasar Libya.

  • Libya Ta Bukaci Faransa Tayi Mata Bayyani Kan Kasancewar Sojojin Ta A Cikin Kasar

    Libya Ta Bukaci Faransa Tayi Mata Bayyani Kan Kasancewar Sojojin Ta A Cikin Kasar

    Jul 27, 2016 13:44

    Shugaban gwamnatin hadaka ta Libya ya bukaci Faransa data yi masa bayani akan kasancewar sojojin kasar a gabashin kasar ta Libya.

  • Libya Ta Bukaci Faransa Tayi Mata Bayyani Kan Kasancewar Sojojin Ta A Cikin Kasar

    Libya Ta Bukaci Faransa Tayi Mata Bayyani Kan Kasancewar Sojojin Ta A Cikin Kasar

    Jul 27, 2016 01:21

    Shugaban gwamnatin hadaka ta Libya ya bukaci Faransa data yi masa bayani akan kasancewar sojojin kasar a gabashin kasar ta Libya.

  • Masu Dauke Da Makamai A Libya, Sun Bukaci A Kori Sojojin Faransa

    Masu Dauke Da Makamai A Libya, Sun Bukaci A Kori Sojojin Faransa

    Jul 23, 2016 13:34

    Wasu gungun kungiyoyin masu daukeda da makamai dake da mazauni a Benghazi sun bukaci al'ummar Libya dasu fito domin korar sojojin kasashen ketare musamen na Faransa dake cikin kasar.

  • An kadamar da dokar lalata makamai masu guda na Libiya a Kwamitin tsaro na MDD

    An kadamar da dokar lalata makamai masu guda na Libiya a Kwamitin tsaro na MDD

    Jul 23, 2016 04:14

    Kwamitin tsaron na MDD ya aminci da dokar kwashe makamai masu guba na Libiya zuwa wata kasa domin lalata su.

  • Libiya Ta Fayyace Aikin Dakarun Kasashen Waje Da Zata Jibge A Kasarta

    Libiya Ta Fayyace Aikin Dakarun Kasashen Waje Da Zata Jibge A Kasarta

    Jul 23, 2016 01:19

    Kwamandan rundunar sojin saman kasar Libiya ya bayyana cewa; Aikin rundunonin sojin Amurka, Birtaniya da Faransa a Libiya shi ne sanya ido kan kai komon mayakan kungiyar ta'addanci ta Da'ish domin samun damar murkushe su.

  • Libya: Jiragen Yakin Faransa Sun Kai Hari A Kusa da Banighazi

    Libya: Jiragen Yakin Faransa Sun Kai Hari A Kusa da Banighazi

    Jul 22, 2016 02:03

    Harin na jiya da Jiragen Yakin Faransan Su ka kai a Banighazi ya yi sanadin mutuwar 'yan ta'adda 16, tare kuma da tilasta musu ja da baya.

  • Libya Ta Zargi Faransa Da Keta Hurumin Kasar Ta

    Libya Ta Zargi Faransa Da Keta Hurumin Kasar Ta

    Jul 21, 2016 00:56

    Gwamnatin hadaka ta Libya ta zargi Faransa da keta hurumin kasar ta, bayan sanarwar hukumomin Paris na cewa sojojinta Faransa uku sun mutu a Libya, bayan da aka harbo jirgi mai saukar ungulun da suke ciki.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS