Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

majalisa

  • "Yan Majalisar Kasar Somaliya Na Son Tsige Shugaban Kasa

    Dec 11, 2018 06:51

    Kamfanin Dillancin Labarun Anatoli na kasar Turkiya ya ba da labarin cewa; "Yan Majalisar 92 sun gabatar wa da kakakin majalisar Muhammad Musrsil Abdurrahman, bukatar ganin an tsige shugagan kasa Muhammad Abdullahi Farmaju

  • Gamayyar Jam'iyyu Masu Mulki A Mauritaniya Ta Lashe Mafi Yawan Kujerun Majalisar Dokokin Kasar

    Gamayyar Jam'iyyu Masu Mulki A Mauritaniya Ta Lashe Mafi Yawan Kujerun Majalisar Dokokin Kasar

    Sep 17, 2018 07:04

    Gamayyar Jam'iyyu masu mulki a Mauritaniya ta Union for the Republic ta lashe mafi yawan kujerun Majalisar Dokokin Kasar bayan fitar da sakamakon zaben 'yan Majalisun kasar zagaye na biyu.

  • Mayakan  Al-Shabab Sun Kashe Yan Majalisar Dokokin Somalia 2

    Mayakan Al-Shabab Sun Kashe Yan Majalisar Dokokin Somalia 2

    Jun 06, 2018 19:09

    Mayakan kungiyar alshabab a kasar Somalia sun kashe yan majalisar dokokin kasar guda biyu a wani harin da suka kai masu a wajen birnin Magadishi babban birnin kasar.

  • Sufeto Janar Na 'Yan Sandan Nijeriya Ya Zargin 'Yan Majalisar Kasar Da Kokarin Bata Masa Suna

    Sufeto Janar Na 'Yan Sandan Nijeriya Ya Zargin 'Yan Majalisar Kasar Da Kokarin Bata Masa Suna

    May 10, 2018 10:39

    Sufeto Janar na 'yan sandan Nijeriya, Ibrahim Idris ya zargin 'yan majalisar kasar da kokarin bata masa suna yana mai sanar da 'yan majalisar cewar ba zai bayyana a gabansu kamar yadda suka bukata ba.

  • Majalisar Dattawan Nijeriya Ta Kafa Kwamitin Binciken Sace Sanda Ikon Majalisar Da Aka Yi

    Majalisar Dattawan Nijeriya Ta Kafa Kwamitin Binciken Sace Sanda Ikon Majalisar Da Aka Yi

    Apr 25, 2018 05:27

    Majalisar dattawan Nijeriya ta sanar da kafa wani kwamiti da zai binciko hakikanin abin da ya faru biyo bayan sace sandan ikon majalisar da wasu 'yan daba suka yi a kwanakin baya lamarin da ya janyo kace-nace a majalisar da kuma tsakanin 'yan Nijeriyan.

  • An Dawo Da Sandar Ikon Majalisar Najeriya Da Aka Sace

    An Dawo Da Sandar Ikon Majalisar Najeriya Da Aka Sace

    Apr 19, 2018 18:02

    'Yan sanda a Nijeriya sun dawo da sandar ikon Majalisar Tarayyar kasar da wasu 'yan daba da aka ce daya daga cikin 'yan majalisar ne ya turo su suka sace a jiya Laraba.

  • Kakakin Majalisar Dokokin Somaliya Yayi Murabus Kafin Kada Kuri'ar Korarsa

    Kakakin Majalisar Dokokin Somaliya Yayi Murabus Kafin Kada Kuri'ar Korarsa

    Apr 09, 2018 11:05

    Kakakin majalisar dokokin kasar Somaliya, Mohamed Sheikh Osman Jawari, yayi murabus daga mukaminsa jim kadan kafin 'yan majalisar su kada kuri'ar rashin amincewa da shi, lamarin da ya kawo karshen rikicin na siyasa da ake fama da shi a kasar.

  • Majalisar Somaliya Ta Ki Amincewa Da Yarjejeniyar Da Wasu Kasashe Suka Cimma Da Yankin Somaliland

    Majalisar Somaliya Ta Ki Amincewa Da Yarjejeniyar Da Wasu Kasashe Suka Cimma Da Yankin Somaliland

    Mar 12, 2018 19:29

    Majalisar Dokokin Kasar Somaliya ta kada kuri'ar rashin amincewa da yarjejeniyar da aka cimma tsakanin bangarori uku wato kasar Habasha da Hadaddiyar Daular Larabawa da kuma Somaliland da ke cin kwarya-kwaryar gashin kai a kasar Somaliya.

  • An Fara Taron Yan Majalisar Dokokin Kasar Iran Da Tokwarorinsu Na Tarayyar Turai A Tehran

    An Fara Taron Yan Majalisar Dokokin Kasar Iran Da Tokwarorinsu Na Tarayyar Turai A Tehran

    Feb 14, 2018 06:16

    An fara taro tsakanin yan majalisar dokokin kasar Iran da tokwarorinsu na tarayyar Turai a jiya talata a nan Tehran.

  • Bude Zaman Taron Majalisar Dokokin Kasar Equatorial Guinea Ba Tare Da Halartar 'Yan Adawa Ba

    Bude Zaman Taron Majalisar Dokokin Kasar Equatorial Guinea Ba Tare Da Halartar 'Yan Adawa Ba

    Jan 13, 2018 06:53

    Majalisar Dokokin Kasar Equatorial Guinea ta bude zaman taronta na farko a jiya Juma'a amma babu wani dan adawar kasar da ya halarci zaman taron.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS